• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za Ki Gyara Mamanki A Sauƙaƙe

by Bilkisu Tijjani
5 months ago
in Kiwon Lafiya
0
Yadda Za Ki Gyara Mamanki A Sauƙaƙe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da sake haɗuwa da ku a wannan makon ta cikin shirin na mu mai farin jini da albarka na Adon Da Kwalliya.

A yau shafin na mu zai yi bayani ne akan yadda za ku gyara mamanku ya ciko ya yi vulvul.

Ki gyara dukiyar ki da kanki:

Abubuwan da za mu tattauna a cikin shirin namu:

Gyaran mama amarya wajan kwanciya.

Labarai Masu Nasaba

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

Mene ne yake sa mama ya kwanta, kuma mene ne ke sa mama su zama ƙanana?

  • Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Wasu Sassa A Makkah
  • Jabun Kayayyaki Sun Mamaye Kasuwannin Nijeriya

Gyaran mama a wajen kowacce mace kashi uku; Akwai maman da ya kwanta ake so su tashi su tsaya. Akwai ƙanana ana so su ƙara girma. Akwai kuma wanda girma suka yi da yawa ana so a rage.

Kuma yanzu za mu yi bayani a kan tsayuwar mama da kuma girmansu

Mene ne yake sa mama ya kwanta ?

Akwai yawan tsalle-tsalle, akwai yawan kama su, wani kuma maman haka yake yana da tsayi dama dole ya yi saurin kwanciya.

Sai kuma shekaru ( 35-40-50. )

Mene ne yake sa mama su zama ƙanana ?

Akwai hallita wata dama haka Allah yayita mamanta ƙanana ne.

Akwai wanda ake kwanciya a kansu. Akwai saka matsattsiyar rigar mama.

Ina za ki samu waxannan kayan haxin Islamic Medical Center. Ki tambaya amma waxansu kayan sai Kano (Kasuwar Kurmi ).

Yaya za’a gyara mama ƙanana ?.

Idan mamanki ƙanana ne kina so su yi manya kamar yadda kike so dai-dai, kina iya yin wannan haxin domin sanin lafiyar maman ki:

1 Cukwui. 2 Garin Alkama. 3 Aya. 4 Nonon Saniya ( Ko Madara ) 4 Garin Hulba ( Ko Man).

Cikwui wanda yawansa zai kai guda uku sai ki samu garin Alkama gwangwani xaya,sai Aya itama gwangwani xaya, sai ki daka su za su zama gari ki tankaɗe.

Ki samu nonon saniya idan kuma ba kya sha ki samu madara ki zuba wannan garin kamar cokali 3 ki dama kina sha kullum sau 1, sannan ki Lura lokacin da za ki yi wanka, ki tafasa ruwa da garin Hulba a ciki ki bari ya yi sanyi, sai ki wanke maman da shi, sannan ki yi wankan, wannan haxin matar aure wanda ta yi yaye za ta yi sannan budurwa za ta iya yi.

Kwanciyar mama:

Idan kuma kwanciya suka yi kina so su tsaya, sai ki nemo waxannan kayan za su tashi da yarda Allah.

Hulba, Ruwan ɗumi.

Ki kwava hulva da ruwan ɗumi, wato garin hulba ya xan yi kauri kar ya yi ruwa sosai, sai kin tabbatar kin gama abin da za ki yi.

Kin zo kwanciya sai ki shafa, ki kawo breziya xamammiya ki saka, da safe sai ki wanke da ruwan ɗumi, shima wannan matar aure za ta iya yi.

Za mu ci gaba mako mai zuwa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Mama
ShareTweetSendShare
Previous Post

Daga Cikon Benci Zuwa Cikakken Jarumin Kannywood – Abubakar Waziri

Next Post

Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Rundunar Tsaro Tare Da Jajanta Wa Al’ummar Da Harin Jirgin Sojin Ya Shafa A Jihar

Related

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani
Kiwon Lafiya

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

1 week ago
Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke
Kiwon Lafiya

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

1 week ago
Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu
Kiwon Lafiya

Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

4 weeks ago
Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna
Kiwon Lafiya

Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna

1 month ago
Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta
Kiwon Lafiya

Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta

2 months ago
Sirrin da ke Tattare da Ganyen Mangwaro Ga Lafiyar Ɗan Adam
Kiwon Lafiya

Sirrin da ke Tattare da Ganyen Mangwaro Ga Lafiyar Ɗan Adam

2 months ago
Next Post
Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Rundunar Tsaro Tare Da Jajanta Wa Al’ummar Da Harin Jirgin Sojin Ya Shafa A Jihar

Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Rundunar Tsaro Tare Da Jajanta Wa Al'ummar Da Harin Jirgin Sojin Ya Shafa A Jihar

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.