ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za Ki Gyara Mamanki A Sauƙaƙe

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
Mama

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da sake haɗuwa da ku a wannan makon ta cikin shirin na mu mai farin jini da albarka na Adon Da Kwalliya.

A yau shafin na mu zai yi bayani ne akan yadda za ku gyara mamanku ya ciko ya yi vulvul.

Ki gyara dukiyar ki da kanki:

ADVERTISEMENT

Abubuwan da za mu tattauna a cikin shirin namu:

Gyaran mama amarya wajan kwanciya.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

Mene ne yake sa mama ya kwanta, kuma mene ne ke sa mama su zama ƙanana?

  • Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Wasu Sassa A Makkah
  • Jabun Kayayyaki Sun Mamaye Kasuwannin Nijeriya

Gyaran mama a wajen kowacce mace kashi uku; Akwai maman da ya kwanta ake so su tashi su tsaya. Akwai ƙanana ana so su ƙara girma. Akwai kuma wanda girma suka yi da yawa ana so a rage.

Kuma yanzu za mu yi bayani a kan tsayuwar mama da kuma girmansu

Mene ne yake sa mama ya kwanta ?

Akwai yawan tsalle-tsalle, akwai yawan kama su, wani kuma maman haka yake yana da tsayi dama dole ya yi saurin kwanciya.

Sai kuma shekaru ( 35-40-50. )

Mene ne yake sa mama su zama ƙanana ?

Akwai hallita wata dama haka Allah yayita mamanta ƙanana ne.

Akwai wanda ake kwanciya a kansu. Akwai saka matsattsiyar rigar mama.

Ina za ki samu waxannan kayan haxin Islamic Medical Center. Ki tambaya amma waxansu kayan sai Kano (Kasuwar Kurmi ).

Yaya za’a gyara mama ƙanana ?.

Idan mamanki ƙanana ne kina so su yi manya kamar yadda kike so dai-dai, kina iya yin wannan haxin domin sanin lafiyar maman ki:

1 Cukwui. 2 Garin Alkama. 3 Aya. 4 Nonon Saniya ( Ko Madara ) 4 Garin Hulba ( Ko Man).

Cikwui wanda yawansa zai kai guda uku sai ki samu garin Alkama gwangwani xaya,sai Aya itama gwangwani xaya, sai ki daka su za su zama gari ki tankaɗe.

Ki samu nonon saniya idan kuma ba kya sha ki samu madara ki zuba wannan garin kamar cokali 3 ki dama kina sha kullum sau 1, sannan ki Lura lokacin da za ki yi wanka, ki tafasa ruwa da garin Hulba a ciki ki bari ya yi sanyi, sai ki wanke maman da shi, sannan ki yi wankan, wannan haxin matar aure wanda ta yi yaye za ta yi sannan budurwa za ta iya yi.

Kwanciyar mama:

Idan kuma kwanciya suka yi kina so su tsaya, sai ki nemo waxannan kayan za su tashi da yarda Allah.

Hulba, Ruwan ɗumi.

Ki kwava hulva da ruwan ɗumi, wato garin hulba ya xan yi kauri kar ya yi ruwa sosai, sai kin tabbatar kin gama abin da za ki yi.

Kin zo kwanciya sai ki shafa, ki kawo breziya xamammiya ki saka, da safe sai ki wanke da ruwan ɗumi, shima wannan matar aure za ta iya yi.

Za mu ci gaba mako mai zuwa

Mama
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

MASU ALAKA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Kiwon Lafiya

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

May 30, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Kiwon Lafiya

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

May 23, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya

May 21, 2026
Next Post
Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Rundunar Tsaro Tare Da Jajanta Wa Al’ummar Da Harin Jirgin Sojin Ya Shafa A Jihar

Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Rundunar Tsaro Tare Da Jajanta Wa Al'ummar Da Harin Jirgin Sojin Ya Shafa A Jihar

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.