Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Yadda Zababben Shugaban Karamar Hukuma Ya Rasu Kwana Daya Da Zabensa

by Abdullahi Muhammad Sheka
January 20, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Shugaban Karamar Hukuma
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sabon shugaban karamar Hukumar Bebeji dake Jihar Kano Alhaji Ali Namadi ya rasu kwana daya da zabarsa a matsayin shugaban karamar ta Bebeji a zaben da aka gudanar ranar Asabar data gaba 16 ga watan Janairun shekara ta 2021. Daraktan yakin neman zabensa Ibrahim Adamu Tiga ne ya tabbatar da faruwar al’amarin ga manema labarai a Kano da safiyar Talatar nan.

Marigayi shugaban karamar Hukumar ta Bebeji an zabe shi a matsayin shugaban karamar Hukumar karkashin tutar Jam’iyyar APC a zaben kananan hukumomin da ya gudana ranar Asabar.

A cewar sa, Alhaji Ali Namadi na cikin koshin lafiya a ranar litinin har sai da ya karbi baki zuwa karfe 10:30 na dare duk da cewa yana da matsalar hawan jini. Ibrahim Adamu Tiga ya ci gaba da cewa da misalin karfe 12:30a.m, ranar talatar jinin sabon shugaban karamar Hukumar ya hau, wanda hakan ta sa aka gaggauta tafiya dashi babban asibitin garin Bebeji inda kuma anan ya rasu minti goma da isarsu asibiti ya ce, za a gudanar da Jana’izarsa da misalin karfe 10:00 na safiyar Talata a garin Bebebji.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wadanda Aka Rike Wa Albashi Sun Nemi Gwamna Atiku Ya Duba Matsalarsu

Next Post

Yobe Za Ta Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi Ranar 27 Ga Fabarairu

RelatedPosts

APC

APC Ta Lashe Zaben Cike Gurbin Dan Majalisa A Jigawa 

by Abdullahi Muhammad Sheka
15 mins ago
0

Daga Munkaila Abdullah, Hukumar zabe ta INEC ta bayyana Jam'iyya...

Masar

Ilimi: Jakadan Kasar Masar a Nijeriya Ya Yi Alkawarin Hada Hannu Da Gwamnatin Kano

by Abdullahi Muhammad Sheka
18 mins ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Jakadan Kasar Egypt a Nijeriya ya...

Suleja

Mun Gamsu Da Ayyukan Dan Majalisar Wakilai Na Suleja – Inijinya Kabiru

by Abdullahi Muhammad Sheka
23 mins ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, An bayyana cewar irin rawar da...

Next Post
Yobe

Yobe Za Ta Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi Ranar 27 Ga Fabarairu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version