• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yajin Aiki: Gwamnatin Legas Za Ta Gana Da Direbobin Motoci Ranar Laraba 

by Sadiq
3 years ago
Legas

Gwamnatin Jihar Legas ta ce an shirya wata ganawa da kungiyar jin dadin direbobi ta kasa JDWAN a kan yajin aikin da direbobi ke ci gaba da yi a ranar Laraba. 

Direbobin dai sun fara yajin aikin na kwanaki bakwai ne a ranar Litinin, bisa zarginsu da karbar kudaden da ake zargin hukumomin kula da wuraren shakatawa da gareji a jihar.

  • Xi Ya Jaddada Sake Farfado Da Yankunan Karkara Yayin Da Ya Ziyarci Shaanxi Da Henan
  • Dubun Wanda Ya Kashe Mahaifinsa Ta Cika A Legas

Wannan lamari ya sa matafiya da dama a jihar shiga damuwa a ranar Litinin, yayin da aka samu karin farashin kaya daga wajen masu ababen hawa.

A cikin wata sanarwa da gwamnatin Legas ta fitar, ta ce an gudanar da wani taro da kungiyar a ranar 28 ga watan Oktoba, inda aka sake yin wani taron a ranar Laraba.

A cewar sanarwar, mai ba gwamnan jihar shawara na musamman kan harkokin sufuri, Sola Giwa, ya kara da cewa gwamnatin Legas na duba bukatun direbobin “da nufin samar da mafita ta din-din-din kan batutuwan da kungiyar ta gabatar.

LABARAI MASU NASABA

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

“Ya bayyana cewa a ci gaba da sanarwar da JDWAN ta bayar na shiga yajin aikin kwanaki bakwai daga ranar 31 ga watan Oktoba, 2022, gwamnatin jihar ta hannun ma’aikatar sufuri ta gayyaci shugabanninta zuwa wani taro a ranar Juma’a 28 ga Oktoba, 2022, duk da rashin alakarta da wata kungiyar sufuri, irin su NURTW da RTEAN, da jihar ta sani,” in ji sanarwar.

“A cewarsa, yawancin ’yan kungiyar da suka halarci taron sun fito ne daga bangaren Badagry kuma an yanke shawarar dage taron har zuwa ranar Laraba 2 ga watan Nuwamba, 2022 don an hada da wakilan sauran kungiyoyin da aka amince da su tare da kungiyar duba da warware lamarin cikin ruwan sanyi.“

Yayin da ya ke bayyana sakamakon taron karo na biyu da aka shirya gudanarwa a ranar Laraba ga jama’a, Giwa ya bukaci ‘yan kungiyar ta JDWAN da su ci gaba da gudanar da ayyukansu na yau da kullum ba tare da fargabar zagi da ko tsangwama ba domin an umarci hukumomin tsaro da su tabbatar da doka da oda.

Mashawarcin na musamman ya kuma gargadi wadanda ke cin gajiyar yajin aikin m “da su daina yin hakan ko kuma su fuskanci fushin hukuma.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Legas
Manyan Labarai

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

October 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro
Manyan Labarai

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

October 27, 2025
Next Post
Kadarorina Na Sayar Na Dauki Nauyin Karatun Dalibai –Kwankwaso

Kadarorina Na Sayar Na Dauki Nauyin Karatun Dalibai –Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

Legas

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

October 27, 2025
Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

October 27, 2025
Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

October 27, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

October 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

October 27, 2025
Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.