• English
  • Business News
Saturday, September 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yajin Aiki: NAHCON Ta Gargadi NLC Kan Janyo Cikas Ga Jigilar Maniyyata

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
NAHCON
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da jin dadin alhazai ta kasa (NAHCON), ta gargadi kungiyar kwadago (NLC) dangane janyo cikas ga ci gaba da aiki jigilar maniyyata daga nan gida Nijeriya zuwa kasar Saudiyya Arabiyya sakamakon yajin aiki. Mataimakiyar daraktan sashin yada labarai na NAHCON, Misis Fatima Usara, ita ce ta yi gargadin a wata sanarwar da ta fitar a Abuja.

Usara ta nemi NLC da ta gane hatsarin da ke cikin janyo cikas da tarnaki ga jigilar maniyyatan aikin hajjin bana. Ta nuna cewa kamata ya yi NLC ta taimaki duk wani motsi na samun nasarar kwasan maniyyata ba wai janyo cikas ba.

  • Alhazan Abuja Da Kogi Sun Yaba Wa Ƙoƙarin NAHCON A Madina
  • NAHCON Ta Karyata Rahoton Bayar Da Abinci Mara Inganci Ga Alhazai A Makkah

“Bayanai sun riski NAHCON da ke nuni da cewa akwai shirye-shiryen da wasu bangaren NLC ke yi na kokarin kawo cikas na jigilar maniyyata aikin hajji da ake kan gudanarwa.
“Wannan na zuwa ne duk da kyakkyawar fahimtar juna da aka cimma na cewa babu abun da zai shafi jiragen da ke jigilar maniyyata sakamakon shiga yajin aiki.

“Hukamarmu ta jinjina wa damuwar da NLC ta nuna kan tabbatar da walwala da jin dadin mambobinta, amma NAHCON na son a mutunta damar zuwa aikin hajji ga Musulman da suka samu dama.
“Hukumar ta shawarci NLC da ta yi taka-tsan-tsan ka da ta yi katsalandan wajen janyo cikas domin mutunta addinin Musulunci.

“Janyo duk wata cikas ko jinkiri ga aikin jigilar alhazai ka iya janyo a tauye wa Musulmai masu niyyar zuwa aikin hajji hakkinsu da ‘yancinsu na yin ibada lura da dan kankanin lokacin da aka ware domin rufe filayen jiragen Jeddah da Madinah ga maniyyata,” sanarwar ta shaida.

Labarai Masu Nasaba

Boko Haram Ta Hallaka Mutane 61 A Jihar Borno

‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

A kalla maniyyata dubu 65,500 daga Nijeriya ne ake sa ran za su gudanar da aikin hajji a can kasa mai tsarki a shekarar 2024.

NAHCON ta yi jigilar maniyyata sama da 38,805 zuwa Saudiyya a jirage 92 daban-daban.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlhajiAlhazaiHajjiHukumar NAHCONMadinaMeccaNAHCON
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Gombe Ya Gwangwaje Shugabannin Kananan Hukumomi Da Motoci

Next Post

Ƴan Bindiga Sun Yi Taɓargaza, Sun Kashe Ƴansanda 7 Da Wasu A Katsina

Related

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Manyan Labarai

Boko Haram Ta Hallaka Mutane 61 A Jihar Borno

2 hours ago
‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja
Tsaro

‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

5 hours ago
Mutanen Gari Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu A Sakkwato
Manyan Labarai

Mutanen Gari Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu A Sakkwato

6 hours ago
Gwamnatin Kogi Ta Jaddada Aniyar Magance Ambaliya Da Zaizayar Ƙasa
Labarai

Gwamnatin Kogi Ta Jaddada Aniyar Magance Ambaliya Da Zaizayar Ƙasa

7 hours ago
Zulum Ya Ba Da Tallafin ₦300,000 Ga Iyaye, Da Ciyar Da Ɗalibai 90 Kyauta A Borno
Labarai

Zulum Ya Ba Da Tallafin ₦300,000 Ga Iyaye, Da Ciyar Da Ɗalibai 90 Kyauta A Borno

9 hours ago
Labarai

Ilimi Shi Ne Matakin Nasarar Rayuwar Duniya Da Lahira – Yerima Shettima

12 hours ago
Next Post
Ƴan Bindiga Sun Yi Taɓargaza, Sun Kashe Ƴansanda 7 Da Wasu A Katsina

Ƴan Bindiga Sun Yi Taɓargaza, Sun Kashe Ƴansanda 7 Da Wasu A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda

Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda

September 6, 2025
Babban Taron MDD Ya Zartas Da Kudurin Hadin Gwiwar MDD Da SCO

Babban Taron MDD Ya Zartas Da Kudurin Hadin Gwiwar MDD Da SCO

September 6, 2025
Dorad Da Zuba Jari A Sashen Bincike Da Samarwa Da Kare Ikon Mallaka Sun Taimaka Wa Sin Zama Kan Gaba A Duniya Ta Fuskar Kirkire-kirkire

Dorad Da Zuba Jari A Sashen Bincike Da Samarwa Da Kare Ikon Mallaka Sun Taimaka Wa Sin Zama Kan Gaba A Duniya Ta Fuskar Kirkire-kirkire

September 6, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Boko Haram Ta Hallaka Mutane 61 A Jihar Borno

September 6, 2025
Jami’ar IMF Ta Yaba Da Kwararan Bayanan Tattalin Arziki Da Manufofin Kasafin Kudi Na Kasar Sin 

Jami’ar IMF Ta Yaba Da Kwararan Bayanan Tattalin Arziki Da Manufofin Kasafin Kudi Na Kasar Sin 

September 6, 2025
Xi Ya Mika Sakon Taya Murna Ga Zaman Kwamitin Sada Zumunta Da Zaman Lafiya Da Ci Gaba Tsakanin Sin Da Rasha

Xi Ya Mika Sakon Taya Murna Ga Zaman Kwamitin Sada Zumunta Da Zaman Lafiya Da Ci Gaba Tsakanin Sin Da Rasha

September 6, 2025
‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

September 6, 2025
Mutanen Gari Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu A Sakkwato

Mutanen Gari Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu A Sakkwato

September 6, 2025
Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

September 6, 2025
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

September 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.