ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yajin Aiki: NAHCON Ta Gargadi NLC Kan Janyo Cikas Ga Jigilar Maniyyata

by Khalid Idris Doya
2 years ago
NAHCON

Hukumar kula da jin dadin alhazai ta kasa (NAHCON), ta gargadi kungiyar kwadago (NLC) dangane janyo cikas ga ci gaba da aiki jigilar maniyyata daga nan gida Nijeriya zuwa kasar Saudiyya Arabiyya sakamakon yajin aiki. Mataimakiyar daraktan sashin yada labarai na NAHCON, Misis Fatima Usara, ita ce ta yi gargadin a wata sanarwar da ta fitar a Abuja.

Usara ta nemi NLC da ta gane hatsarin da ke cikin janyo cikas da tarnaki ga jigilar maniyyatan aikin hajjin bana. Ta nuna cewa kamata ya yi NLC ta taimaki duk wani motsi na samun nasarar kwasan maniyyata ba wai janyo cikas ba.

  • Alhazan Abuja Da Kogi Sun Yaba Wa Ƙoƙarin NAHCON A Madina
  • NAHCON Ta Karyata Rahoton Bayar Da Abinci Mara Inganci Ga Alhazai A Makkah

“Bayanai sun riski NAHCON da ke nuni da cewa akwai shirye-shiryen da wasu bangaren NLC ke yi na kokarin kawo cikas na jigilar maniyyata aikin hajji da ake kan gudanarwa.
“Wannan na zuwa ne duk da kyakkyawar fahimtar juna da aka cimma na cewa babu abun da zai shafi jiragen da ke jigilar maniyyata sakamakon shiga yajin aiki.

ADVERTISEMENT

“Hukamarmu ta jinjina wa damuwar da NLC ta nuna kan tabbatar da walwala da jin dadin mambobinta, amma NAHCON na son a mutunta damar zuwa aikin hajji ga Musulman da suka samu dama.
“Hukumar ta shawarci NLC da ta yi taka-tsan-tsan ka da ta yi katsalandan wajen janyo cikas domin mutunta addinin Musulunci.

“Janyo duk wata cikas ko jinkiri ga aikin jigilar alhazai ka iya janyo a tauye wa Musulmai masu niyyar zuwa aikin hajji hakkinsu da ‘yancinsu na yin ibada lura da dan kankanin lokacin da aka ware domin rufe filayen jiragen Jeddah da Madinah ga maniyyata,” sanarwar ta shaida.

LABARAI MASU NASABA

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

A kalla maniyyata dubu 65,500 daga Nijeriya ne ake sa ran za su gudanar da aikin hajji a can kasa mai tsarki a shekarar 2024.

NAHCON ta yi jigilar maniyyata sama da 38,805 zuwa Saudiyya a jirage 92 daban-daban.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa
Labarai

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Next Post
Ƴan Bindiga Sun Yi Taɓargaza, Sun Kashe Ƴansanda 7 Da Wasu A Katsina

Ƴan Bindiga Sun Yi Taɓargaza, Sun Kashe Ƴansanda 7 Da Wasu A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.