Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Yakamata ‘Yan Wasa Su Yi Koyi Da ‘Yan Juventus -Drogba

by
2 years ago
in WASANNI
1 min read
Ya kamata ‘Yan Wasa Su Yi Koyi Da ‘Yan Juventus -Drogba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Didier Drogba, ya bukaci ragowar ‘yan

wasan da suke wasu kungiyoyin da suyi koyi dana Juventus wajen rage albashin da su ke karba,

domin tallafawa kungiyar a halin da ake ciki na Cutar Coronabirus

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

 

Mai koyarwa Maurizio Sarri da 'yan wasan Juventus sun yafe albashin wata hudu domin ceto

kungiyar daga tabarbarewar tattalin arziki sakamakon coronabirus kuma kudin da Juventus za ta

samu zai kai fam miliyan 90, kwatankwacin Dallar Amurka miliyan 80 a wata hudun da ba ta biya

albashinba.

 

An dakatar da dukkan wasanni a Italiya zuwa uku ga watan Afirilu, don gudun yada cutar

wadda  ahalin yanzu sama da mutum dubu goma suka rasa ransu a kasar duka a sakamakon

cutar wadda ta samo asali daga kasar Sin wato China.

 

Fitattun 'yan wasan Jubentus da suka hada da dan wasan gaban kasar Portugal, Cristiano

Ronaldo da Aaron Ramsey da dai sauransu, ba za su karbi albashin watan Maris da Afirilu da

Mayu da kuma na Yuni ba.

 

Kafin a tsayar da gasar Serie A ta Italiya, Juventus ce ke kan gaba a teburi da tazarar maki daya

tsakaninta da Lazio sai dai a wata hira da akayi da ministan wasannin kasar, ya bayyana cewa

wataki;a ba za’a sake buga kwallo ba a wannan kakar ta bana.

 

Juventus ta gode wa masu horas da kwallon kafa da 'yan wasa kan wannan kokarin da suka yi a

lokacin da ake mawuyacin hali kuma ta bayyana cewa a shirye take data taimakawa gwamnatin

kasar domin yaki da cutar.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ya Dace A Yi Kokarin Amfani Da Dama Ta Biyu Ta Kandagarkin COVID-19 Ta Hada Kai

Next Post

Tsohon Mai Tsaron Ragar Barcelona Ya Kamu Da Cutar Korona

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post
Tsohon Mai Tsaron Ragar Barcelona Ya Kamu Da Cutar Korona

Tsohon Mai Tsaron Ragar Barcelona Ya Kamu Da Cutar Korona

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: