• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaki Da Talauci: Yadda Kasar Sin Ke Taka Rawar Gani A Duniya 

by Sulaiman
10 months ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬ËçµÂ³£¨Àû±ÈÀïÑÇ£©£¬2015Äê11ÔÂ12ÈÕ
    £¨¹ú¼Ê¡¤Í¼ÎÄ»¥¶¯£©£¨5£©·ÇÖÞÃÜÁÖÀ´ÁËÖйú¡°°×Çó¶÷¡±
    11ÔÂ1ÈÕ£¬ÔÚÀû±ÈÀïÑÇËçµÂ³Êи½½ü´åׯ£¬µ±µØ´åÃñÅŶӽÓÊÜÖйúµÚ18Åú¸°Àû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶ÓÒ½ÁÆ·Ö¶ÓÒåÕï¡£ 
    ËçµÂ³ÊÇÀû±ÈÀïÑǵڶþ´ó³ÇÊУ¬µ«ÊÐÇø¾ÍºáÊúÁ½ÌõÂí·£¬Ê®¼¸ÍòÈ˿ڴó¶àÉ¢¾ÓÔÚԭʼɭÁÖÖлòÂí·Á½±ßµÄ·¿ÎÝÀï¡£×Ô12Äêǰ²Î¼ÓÁªºÏ¹úÔÚÀû±ÈÀïÑÇάºÍÈÎÎñÒÔÀ´£¬ÖйúפÀû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶Ó¹¤±ø·Ö¶ÓºÍÒ½ÁÆ·Ö¶ÓµÄÓªµØ¾ÍÒ»Ö±ÉèÔÚÕâÀÁ½¸öÓªµØ¶¼ÊÇÓÃËÜÁϰåÁÙʱ´î½¨£¬·Ç³£¼òª¡£
    лªÉç¼ÇÕßËïÈð²©Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬ËçµÂ³£¨Àû±ÈÀïÑÇ£©£¬2015Äê11ÔÂ12ÈÕ £¨¹ú¼Ê¡¤Í¼ÎÄ»¥¶¯£©£¨5£©·ÇÖÞÃÜÁÖÀ´ÁËÖйú¡°°×Çó¶÷¡± 11ÔÂ1ÈÕ£¬ÔÚÀû±ÈÀïÑÇËçµÂ³Êи½½ü´åׯ£¬µ±µØ´åÃñÅŶӽÓÊÜÖйúµÚ18Åú¸°Àû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶ÓÒ½ÁÆ·Ö¶ÓÒåÕï¡£ ËçµÂ³ÊÇÀû±ÈÀïÑǵڶþ´ó³ÇÊУ¬µ«ÊÐÇø¾ÍºáÊúÁ½ÌõÂí·£¬Ê®¼¸ÍòÈ˿ڴó¶àÉ¢¾ÓÔÚԭʼɭÁÖÖлòÂí·Á½±ßµÄ·¿ÎÝÀï¡£×Ô12Äêǰ²Î¼ÓÁªºÏ¹úÔÚÀû±ÈÀïÑÇάºÍÈÎÎñÒÔÀ´£¬ÖйúפÀû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶Ó¹¤±ø·Ö¶ÓºÍÒ½ÁÆ·Ö¶ÓµÄÓªµØ¾ÍÒ»Ö±ÉèÔÚÕâÀÁ½¸öÓªµØ¶¼ÊÇÓÃËÜÁϰåÁÙʱ´î½¨£¬·Ç³£¼òª¡£ лªÉç¼ÇÕßËïÈð²©Éã

Talauci babbar barazana ne ga ci gaban dan Adam ganin har yanzu akalla mutane biliyan daya na cikin matsanancin talauci a duniya. Bari mu duba yadda kasar Sin ke samar da turba mai kyakkyawan fata ga samun ingantacciyar rayuwa.

 

Kasar Sin ta yi nasarar tsame mutane miliyan 800 daga kangin talauci tare da cimma burin rage radadin talauci bisa ajandar ci gaba mai dorewa ta Majalisar Dinkin Duniya ta 2030 tun kafin lokacin da aka tanada. Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres da kansa, ya yabawa nasarar da kasar Sin ta samu a matsayin “Nasarar yaki da kangin talauci mafi girma a tarihi”.

  • Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama’a Yadda Ya Dace 
  • An Yi Wa Shugaban Ƙasar Brazil Lula Da Silva Tiyatar Ƙwaƙwalwa 

Dabarun rage talauci na kasar Sin sun kuma taimaka ga daidaita kalubalen talauci da sauran kasashen duniya ke fuskanta.

 

LABARAI MASU NASABA

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

Matsalar Ciwon Kwakwalwa A Gidajen Yarin Kasar Nan

Misali, ta hanyar manufofi irin su shawarar “ziri daya da hanya daya”, kasar Sin tana aiki da kasashe masu tasowa a duk duniya wajen samar da ayyukan more rayuwa, ilimi da kiwon lafiya. Wanda hakan ya fitar da miliyoyi daga talauci.

 

Haka nan kasar Sin ta yi matukar tasiri ga ci gaban tattalin arzikin Nijeriya ta hanyoyi da dama, domin ita ce babbar abokiyar cinikayyar Nijeriya. Sin ta zama babbar hanyar zuba jari ta kai tsaye daga ketare (FDI) a Nijeriya, musamman a fannin ababen more rayuwa, hakar ma’adinai, da sadarwa.

 

Baya ga fasahar kere-kere, da fasahohin ilmi ga masana’antun Nijeriya da kamfanonin Sin suka taimaka da kasar da ita, har ila yau kasar Sin ta taimaka wajen gina hanyoyin jirgin kasa kamar na Abuja zuwa Kaduna, da Legas zuwa Ibadan. Kamfanonin kasar Sin sun kuma gina tasoshin samar wutar lantarki, da hanyoyin sadarwa, da ayyukan sabunta makamashi daban-daban a Nijeriya.

 

Zuwa yanzu, kasar Sin ta ba da taimakon raya kasa ga kasashe sama da 160, ta yi hadin gwiwa mai inganci na tsarin “ziri daya da hanya daya” tare da kasashe sama da 150, ta kuma tallafa wa ayyukan more rayuwa sama da 1,100 da kusan dalar Amurka biliyan 20 na tallafin raya kasa.

 

Gudunmawar da kasar Sin ta bayar wajen yaki da kangin talauci a duniya, bai tsaya kan bayar da taimakon kudi da fasaha kadai ba domin ta kuma horar da kwararru sama da 400,000 daga kasashe da yankuna sama da 180, tare da karfafa kokarinsu na kawar da fatara.

 

A wurin taron kolin G20 da aka kammala kwanan nan a birnin Rio de Janeiro na kasar Brazil, shugaban kasar Sin, Xi Jinping ya jaddada matakai takwas da kasar Sin za ta dauka na taimaka wa raya kasa da kasa musamman ga kasashe masu karamin karfi. Duk wadannan sun sa kasashe masu tasowa amincewa da kasar Sin a matsayin amintacciyar abokiyar hulda.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Talauci
Ra'ayinmu

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Fyade
Ra'ayinmu

Matsalar Ciwon Kwakwalwa A Gidajen Yarin Kasar Nan

September 7, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Ra'ayinmu

A Daina Gaggawar Murnar Samun Nasara Kan Ta’addanci A Nijeriya

August 29, 2025
Next Post
An Gabatar Da Ci Gaban Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa a Cop16 Kan Hana Kwararar Hamada

An Gabatar Da Ci Gaban Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa a Cop16 Kan Hana Kwararar Hamada

LABARAI MASU NASABA

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

October 15, 2025
Kafafen Sada Zumunta Na Zamani Suna Taimakawa Wajen Ta’azzara Matsalar Tsaro A Arewa – Yari 

Kafafen Sada Zumunta Na Zamani Suna Taimakawa Wajen Ta’azzara Matsalar Tsaro A Arewa – Yari 

October 15, 2025
Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

October 15, 2025
Kotu Ta Ɗaure Mai Horas Da ‘Yan Wasa Shekaru 8 Sakamakon Zargin Luwaɗi Da Ƙaramin Yaro A Kano

Kotu Ta Ɗaure Mai Horas Da ‘Yan Wasa Shekaru 8 Sakamakon Zargin Luwaɗi Da Ƙaramin Yaro A Kano

October 15, 2025
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Ƙasar Madagascar

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Ƙasar Madagascar

October 15, 2025
Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

October 15, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Taya Al’Amin Murnar Nasarar Lashe Gasar Ƙirƙirar Fasaha Ta Duniya A Ƙasar Birtaniya 

Gwamnan Kaduna Ya Taya Al’Amin Murnar Nasarar Lashe Gasar Ƙirƙirar Fasaha Ta Duniya A Ƙasar Birtaniya 

October 15, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

October 15, 2025
An Bude Bikin Baje Kolin Kasuwanci Na Kasa Da Kasa Na 138 A Guangzhou

An Bude Bikin Baje Kolin Kasuwanci Na Kasa Da Kasa Na 138 A Guangzhou

October 15, 2025
sallah

Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02%

October 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.