• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan APC Dubu 5,000 Sun Sauya Sheƙa Zuwa PDP A Katsina

"Idan Gaskiya Ne Ku Bayyana Sunayen 5,000 Din Da Suka Koma PDP"

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Siyasa
0
‘Yan APC Dubu 5,000 Sun Sauya Sheƙa Zuwa PDP A Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sama da mambobin jam’iyyar APC dubu biyar (5,000) a kananan hukumomin Matazu da Musawa a jihar Katsina ne suka watsar da tsintsiya tare da shiga cikin jam’iyyar PDP.

Mutanen sun bi sawun jagoransu Hon. Ali Maikano don shiga cikin babbar jam’iyyar adawa a jihar biyo bayan kullin da suke da shi bayan zaben cikin gida da aka gudanar kwanakin baya.

  • Yadda Buhari Ya Dakile Barazanar Da APC Ke Fuskanta A Majalisar Dattawa

Ali Maikano wanda ya nemi takarar dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Matazu/Musawa a karkashin jam’iyyar APC amma ya fadi, daga bisani ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar a bisa abin da ya misalta take dimokradiyya.

Da ya ke amsar masu sauya shekar a Matazu, Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Katsina, Hon. Salisu Yusuf Majigiri, ya basu tabbacin samun adalci a jam’iyyar tare da cewa PDP a shirye take kuma tana kokarinta wajen hada kan mambobin a jihar.

Ya ce, “A yau mun amshi sama da mambobin APC 5,000 daga kananan hukumomin Matazu da Musawa karkashin jagorancin Ali Maikano da Isa Abba zuwa cikin jam’iyyarmu mai daraja ta PDP.

Labarai Masu Nasaba

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamna A Legas Za Ta Yanke Hukunci Ranar Litinin

“A matsayinku na sabbin mambobi, ina tabbatar muku za ku samu goyon baya da adalci a wannan jam’iyyar. Za mu tabbatar kun mori kowace dama da ta samu ba tare da nuna banbanci ba”.

Da yake maida martani kan sauya shekar mambobin na APC, mataimakin shugaban APC a jihar Katsina, Bala Abu Musawa, ya kalubalanci PDP da Maikano da su bayyana sunayen mutum 5,000 da suka ce sun fice daga APC zuwa jam’iyyar adawan.

  • https://leadership.ng/over-5000-apc-members-decamp-to-pdp-in-katsina/

Ya misalta Maikano din a matsayin mutum Mai son kansa ba tare da duba maslahar al’umma ba, ya ce nan kusa ya san zai sake fita daga PDP din ma don kuwa a can din ma ba samun tikitin zai yi ba.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Na Bukatar Shugaba Nagari Da Zai Ceto Ta Daga Kangi – Sheikh Assufiyyu

Next Post

Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 18 A Hanyar Ibadan Zuwa Lagos

Related

NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara
Siyasa

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

6 hours ago
Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamna A Legas Za Ta Yanke Hukunci Ranar Litinin
Manyan Labarai

Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamna A Legas Za Ta Yanke Hukunci Ranar Litinin

3 days ago
Shari’ar Zaben Gwamnan Bauchi: Sai Mun Ga Abin Da Ya Ture Wa Buzu Nadi – Dan Takarar APC
Siyasa

Shari’ar Zaben Gwamnan Bauchi: Sai Mun Ga Abin Da Ya Ture Wa Buzu Nadi – Dan Takarar APC

4 days ago
NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu Kan Zargin Yi Wa Jam’iyya Makarkashiya
Manyan Labarai

NNPP Na Zargin Kwankwaso Da Hannu Wajen Nasarar Gawuna Da Kwace Zaben Kano A Kotu

5 days ago
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi
Labarai

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

6 days ago
Kotun Sauraren Kararrakin Zabe Dan Majalisar Wakilai A Kano Ta Tabbatar Da Nasarar Kofa
Labarai

Kotun Sauraren Kararrakin Zabe Dan Majalisar Wakilai A Kano Ta Tabbatar Da Nasarar Kofa

3 weeks ago
Next Post
Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 18 A Hanyar Ibadan Zuwa Lagos

Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 18 A Hanyar Ibadan Zuwa Lagos

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.