Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

’Yan Boko Haram Sun Halaka Soji Bakwai A Barikin Borno

by Muhammad
February 18, 2021
in LABARAI
1 min read
Boko Haram
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Rahotanni daga Jihar Borno na nuni cewa alal a kalla, dakarun Sojojin Nijeriya bakwai suka rasa rayukansua sanadin wani mumunan harin kwantan baunan da ‘yan ta’addar Boko Haram suka kai musu a Jihar Borno. Sojojin da wannan hari ya shafa su ne runduna ta 153 Task Force Battalion dake Karamar Hukumar Marte, a Borno.

Wata majiya da ta nemi a sakaya sunanta ta ce, ‘yan ta’addar sun kai wa sojin harin kwantan baunan ne misalin karfe 10 na safiyar ranar Talata. Sojojin sun yi ta maza inda suka yi kokarin dakile harin da fitittikar ‘yan ta’addar. Amma duk da jaruntar da suka nuna, ‘yan ta’addar sun galabaita sojojin “saboda ba su iya jure ruwan wutar da ‘yan ta’addar ke yi masu ba,” cewar majiyar.

Majiyar ta ce yanzu an mayar da sauran Sojojin dake Marta Karamar Hukumar Dikwa. Kawo yanzu, hukumomi sun ankarar da rundunar Sector 3, musamman wadanda ke Baga, Cross Kauwa, Kekeno da Monguno da su kasance cikin shiri. Majiyoyi a gidan soja na nuna cewa harin wannan ranar shi ne karo na uku da ‘yan ta’addan su ka kai cikin wata guda.

SendShareTweetShare
Previous Post

2023: Kungiyoyi 40 Ke Neman Sanata Yahaya Ya Tsaya Takarar Gwamnan Kebbi

Next Post

’Yan Sanda A Filato Sun Fara Farautar Wasu Masu Kashe Mutane

RelatedPosts

Dabbobi

Zamanin Kiwon Dabbobi A Sake Ya Shude – ACF

by Muhammad
5 hours ago
0

Kungiyar Ta Goyi Bayan Matsayin Gwamnonin Arewa Daga Abubakar Abba,...

Garkuwa

Neja Ce Kan Gaba Wajen Fuskantar Matsalar Masu Garkuwa Da Jama’a- Gwamna Bello  

by Muhammad
5 hours ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Gwamnan Neja, Abubakar Sani Bello ya...

Barista

Barista Ahmad Ghazali Ya Zama Abin Koyi -Mansur Dandago

by Muhammad
5 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Watan Azumi na cikin lokutan da...

Next Post

’Yan Sanda A Filato Sun Fara Farautar Wasu Masu Kashe Mutane

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version