• English
  • Business News
Friday, May 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Kasuwan Arewa Reshen Kogi Sun Zabi Sabbin Shugabanni

by Ahmed Muhammed Danasabe
3 years ago
in Labaran Kasuwanci
0
‘Yan Kasuwan Arewa Reshen Kogi Sun Zabi Sabbin Shugabanni
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar ‘yan kasuwan arewa reshen Jihar Kogi ta zabi sabbin shugabannin da za su tafiyar shugabancin kungiyar na tsawon shekaru hudu a jihar.

Wadanda aka zaban sun hada da Malam Umar Mohammed, a matsayin shugaba da Alhaji Yakubu Abubakar Idris, a matsayin mataimakin shugaba da Mohammed Aliyu, sakatare janar da Deborah Akambi, mataimakiyar sakatare janar da Dayyabu Iliyasu Ibrahim, sakataren kudi da Sadik Jibril, sakataren shirye-shirye da kuma Suleiman Danasabe, a matsayin ma’aji.

  • Jihohin Arewa Da Suka Fi Noma Waken Soya A Nijeriya
  • Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

Sauren su ne; Sale Murtala, mai kididdigar kudi da Ahmed Abbas, jami’in hulda da jama’a na daya da Zayyanu Abubakar, jami’in hulda da jama’a na biyu da Toyin Daudu, shigabar mata da kuma Fumilayo Olumodeji, mataimakiyar shugabar mata.

Har ila yau, akwai Tasiu Hussain, shugaban matasa da Abdullahi Garba, Edco na daya da Nasiru Ali, Edco na biyu da Halima Nsasiru, Edco na uku da Inusa Sani, mai kayyadewa da Zayyanu Salisu, mai sa ido da Sabiu Sani Farinkaya, mai kula da kafafen yada labarai da Yusuf Mohammed Jamiu, mai ba da shawara a kan shari’a na daya, Idowu Adejumo, mai ba da shawara a kan shari’a na biyu da Ahmadu Abubakar, a matsayin sakataren mulki.

Da yake jawabi a madadin sauran shugabannin kungiyar jim kadan bayan zabarsu, sabon shugaban kungiyar, Malam Umar Mohammed ya gode wa dukkan mambobin kungiyar ‘yan kasuwan arewa, reshen Jihar Kogi da suka ba su daman jagorancin kungiyar, sannan yayi alkawarin sauke nauyin da suka dora musu. Ya nemi hadin kan ‘ya’yan kungiyar na ganin kwalliya ta biya kudin sabulu.

Labarai Masu Nasaba

Za Mu Tabbatar Da Samun Kyakkyawar Alaka Da Gwamnati Don Ci Gaban Kasuwar Kofar Ruwa – ‘Yanleman

Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da Kuɗin Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan KasuwaArewa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Babban Dan Majalisar Dokokin Kasar Sin Ya Kai Ziyarar Fatan Alheri A Kasar Rasha

Next Post

Matakan Soja Na Amurka Sun Jefa Wasu Kasashen Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Matsala

Related

Za Mu Tabbatar Da Samun Kyakkyawar Alaka Da Gwamnati Don Ci Gaban Kasuwar Kofar Ruwa – ‘Yanleman
Labaran Kasuwanci

Za Mu Tabbatar Da Samun Kyakkyawar Alaka Da Gwamnati Don Ci Gaban Kasuwar Kofar Ruwa – ‘Yanleman

4 months ago
Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da Kuɗin Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024
Labarai

Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da Kuɗin Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024

6 months ago
Kamfanin NNPCL Zai Cefanar Da Matatun Mai Na Kaduna Da Warri
Labarai

Kamfanin NNPCL Zai Cefanar Da Matatun Mai Na Kaduna Da Warri

9 months ago
Ministan Ma’adanai Ya Bukaci Masu Harkar Ma’adanai A Jihar Nasarawa Su Zauna Lafiya
Labaran Kasuwanci

Ministan Ma’adanai Ya Bukaci Masu Harkar Ma’adanai A Jihar Nasarawa Su Zauna Lafiya

9 months ago
Rikicin Dangote Da NMDPRA: Gwamnatin Tarayya Zata Yi Sasanci
Labaran Kasuwanci

Rikicin Dangote Da NMDPRA: Gwamnatin Tarayya Zata Yi Sasanci

10 months ago
Tsarin ‘Yancin Kasuwanci A Afirka: Nijeriya Za Ta Amfana Da Dala Biliyan 50 
Labaran Kasuwanci

Tsarin ‘Yancin Kasuwanci A Afirka: Nijeriya Za Ta Amfana Da Dala Biliyan 50 

10 months ago
Next Post
Matakan Soja Na Amurka Sun Jefa Wasu Kasashen Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Matsala

Matakan Soja Na Amurka Sun Jefa Wasu Kasashen Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Matsala

LABARAI MASU NASABA

Goron Sallah

GORON JUMA’A

May 23, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (2)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (2)

May 23, 2025
Ƴan Ta’adda 13,500 Aka Kashe Cikin Shekaru 2 – NSA Ribadu

Ƴan Ta’adda 13,500 Aka Kashe Cikin Shekaru 2 – NSA Ribadu

May 23, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

May 23, 2025
Ramuwar Gayya: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Yawa A Borno

Ramuwar Gayya: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Yawa A Borno

May 23, 2025
Yadda Tabarbarewar Tsaro Ta Kara Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta

Yadda Tabarbarewar Tsaro Ta Kara Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta

May 23, 2025
Mayar Da Hankali A Aikin Farfado Da Kwararrun Asibitocin Gwamnatin Tarayyya

Mayar Da Hankali A Aikin Farfado Da Kwararrun Asibitocin Gwamnatin Tarayyya

May 23, 2025
‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Sun Kammala Aiki A Wajen Tashar Sararin Samaniyar Kasar Sin

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Sun Kammala Aiki A Wajen Tashar Sararin Samaniyar Kasar Sin

May 22, 2025
Ba Zai Yiwu Amurka Ta Kafawa Chips Kirar Kasar Sin Wani Shinge Ba

Ba Zai Yiwu Amurka Ta Kafawa Chips Kirar Kasar Sin Wani Shinge Ba

May 22, 2025
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano

‘Yan PDP Na Komawa APC Ne Saboda Jam’iyyarsu Na Jin ƙamshin Mutuwa – Ganduje

May 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.