• Leadership Hausa
Monday, March 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

by Abubakar Abba
7 months ago
in Labarai
0
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Kotun majistire ta biyu da ke titin Daura cikin jihar Kaduna ta bayar da umarnin a kamo Abdullahi Suleiman, Babban Dogarin tsaron gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmed El-Rufa’i.

Lauyan da ke tsaya wa wadda ta shigar da karar dogarin a gaban kotun ta Majistare, Barista Abubakar A Ashat a hirarsa da manema labarai a harabar kotun jim kadan bayan Kotun ta saurari karar ya ce, Shari’o’i biyu ne a gaban Kotun da mai karar Fiddausi Abudulahi ta shigar a kan dogarin na gwamnan na ya fasa mata bululuwanta da ke cikin filinta a Unguwar Danhono.

  • An Cimma Sakamako Guda 1339 Yayin Taron CIFTIS
  • Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Riba Ce Ga Kasashe Masu Tasowa

Ya ce, a wannan shari’ar ta farko, Abudulahi ya bukaci da mu zauna mu yi sasanci, kan maganar filin, mun je mun zauna, amma ba a samu masalaha ba.

Ya ci gaba da cewa, a zaman da kotun ta yi mun shaida mata cewa, za a ci gaba da shari’ar saboda ba a sansanta ba.
Haka nan Lauyan wanda ake karar shi ma bai halarci zaman kotun ba, shi ma Abdullahi bai halarci zaman ba.
Ashat ya kara da cewa, sakamakon hakan ne kotun a bayar da umarnin a kamo wadanda ake karar.
Ya ci gaba da cewa, sashe na 228 na kundin gabatar da Shari’a na jihar Kaduna ya tanadi cewa, duk wanda ake tuhuma a gaban kotu, dole ne ya kasance yana kotu sai dai idan Kotun ce ta ce kar ya zo gabanta.
Ya ce, kotun ta sa ranar 14 ga watan Satumbar 2022 don ci gaba da karar.
Ya ce, haka kotun ta kuma kori takardar da dogarink ya gabatar a gabanta ta kalubalantar cewa, kotun ba ta hurumin sauraron karar.

Tags: El-RufaiKotu
ShareTweetSendShare
Previous Post

“Akwai Matsala Game Da Bakin Da Ke Kwararowa Jihar Kano”

Next Post

Me Ya Sa Ba A Fara Shekarar Hijirah Da Ranar Badar Ko Ranar Cikar Wahayi Ba? (II)

Related

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba
Labarai

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

3 hours ago
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara
Labarai

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

5 hours ago
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe
Labarai

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

7 hours ago
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa
Labarai

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

8 hours ago
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci
Labarai

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

9 hours ago
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa
Labarai

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

19 hours ago
Next Post
Me Ya Sa Ba A Fara Shekarar Hijirah Da Ranar Badar Ko Ranar Cikar Wahayi Ba? (II)

Me Ya Sa Ba A Fara Shekarar Hijirah Da Ranar Badar Ko Ranar Cikar Wahayi Ba? (II)

LABARAI MASU NASABA

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

March 27, 2023
Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

March 27, 2023
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

March 27, 2023
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

March 27, 2023
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

March 27, 2023
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 27, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

March 27, 2023
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

March 26, 2023
Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa

Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa

March 26, 2023
Za A Fuskanci Dumamar Yanayi A Sokoto Da Zamfara Da Sauran Jihohi

Za A Fuskanci Dumamar Yanayi A Sokoto Da Zamfara Da Sauran Jihohi

March 26, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.