Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

‘Yan Rajin Kafa Biyafara Da Jamhuriyar Oduduwa Ba Su Da Bambanci Da Boko Haram, Inji Gumi

by Sulaiman Ibrahim
February 7, 2021
in LABARAI
1 min read
‘Yan Rajin Kafa Biyafara Da Jamhuriyar Oduduwa Ba Su Da Bambanci Da Boko Haram, Inji Gumi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shahararren malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya ce masu neman kafa kasar Biafra da Oduduwa ba su da bambanci da ‘yan ta’addan kungiyar Boko Haram.

Gumi ya bayyana hakan ne a wata hira da ya yi da BBC Pidgin a ranar Asabar yayin da yake magana kan halin rashin tsaro a kasar.
Malamin ya ce wannna ba adalci ba ne a ce ‘yan Nijeriya suna son a raba kasar saboda ayyukan wasu ‘bata gari’ wadanda kawai ke ingiza mugayen akidu da bukatunsu.

samndaads

Malamin ya yi ikirarin cewa yawancin ‘yan Nijeriya suna son dunkulalliyar kasa inda zaman lafiya da daidaito zai yawaita.

SendShareTweetShare
Previous Post

Matsalar Tsaro: Dole Sai ‘Yan ‘Yan Nijeriya Sun Guji Akidar Rarrabuwa—Lai Mohammed

Next Post

Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Taron AU Karo Na 34

RelatedPosts

Hadiza Usman

Hadiza Bala Usman Ta Yi Ta’aziya Ga Iyalan Marigayi Dikko Inde

by Sulaiman Ibrahim
58 mins ago
0

Daga Abdullahi Sheme A ranar juma'ar da ta gabatane shugabar...

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Masana da masu ruwa da tsaki...

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

Next Post
Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Taron AU Karo Na 34

Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Taron AU Karo Na 34

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version