• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Sanda Sun Kame Karin Mutum 7 ‘Yan Kungiyar Asiri A Edo

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
‘Yan Sanda Sun Ceto Mahaifiyar Dan Takarar Sanatan Jigawa Da Aka Sace
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yan sandan jihar Edo a ranar Lahadi ta ce jami’anta sun kama wasu mutane bakwai da ake zargin ‘yan kungiyar asiri ne a jihar.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mataimakiyar kakakin ‘yan sandan jihar, ASP Jennifer Iwegbu, wadda aka rabawa Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) a Benin.

  • Ban Taba Umartar Kiristoci Su Sayi Bindiga Ba — Fasto Adeboye
  • PDP Reshen Jihar Osun Ta Koka Kan Yadda ‘Yan Sanda Ke Yi Wa ‘Ya’Yanta Dauki Dai-dai

NAN ta ruwaito cewa rundunar ‘yan sanda a ranar Juma’a ta kama tare da gabatar da ‘yan kungiyar asiri bakwai, wadanda ake zargin ‘yan kungiyar asiri ne na Eiye da Aiye.

Iwegbu ta bayyana sunayen wadanda ake zargin Andrew Owhoyavwosa mai shekaru 22 da Joseph Meshak mai shekaru 25 da Osazee Solomon mai shekaru 35 da Godswill Obasohan mai shekaru 25 da Charles Odiase mai shekaru 52 da Okoh Peter mai shekaru 68.

An kama su ne a hannun Ekiadolor a cikin al’ummar Ekowe, yayin da na bakwai kuma an kama su ne a hanyar Igbe da ke karamar hukumar Auchi Etsako ta yammacin jihar.

Labarai Masu Nasaba

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

A cewarta, an kama su ne kan irin kisan wuce gona da iri a jihar Edo da suke yi.

“A ranar 02/07/2022, jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Edo, reshen Ekiadolor, a yayin da suke sintiri a cikin garin Ekowe da kewaye, sun kama wasu da ake zargin ‘yan kungiyar asiri ne a gidan matasan unguwar.

“Wadanda ake zargin, da ganin jami’an ‘yan sandan, sun yi taho-mu-gama ne daga wajen taron da suka yi ba bisa ka’ida ba.

“Wannan matakin ya ja hankalin jami’an ‘yan sanda inda suka fatattake su wanda hakan ya sa aka kama mutanen shida.

“A wajen binciken da aka gudanar a wurin ya kai ga gano bindigogi guda biyu da aka kera a cikin gida, harsashi masu rai guda 30, akwatin bayar da agajin gaggawa guda daya, Kolanut, kwai, shanu, mushen kaza guda, wayoyin hannu da tsabar kudi Naira dubu talatin da bakwai,”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Kungiyar AsiriArangamaEdoKisaTaho Mu Gama
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ban Taba Umartar Kiristoci Su Sayi Bindiga Ba — Fasto Adeboye

Next Post

Jam’iyyar Labour Party Ba Za Ta Lashe Zaben 2023 Ba – Kwankwaso

Related

gaza
Labarai

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

3 minutes ago
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa
Labarai

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

2 hours ago
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja
Labarai

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

3 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

4 hours ago
A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka
Ra'ayi Riga

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

5 hours ago
Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata
Labarai

Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

6 hours ago
Next Post
Jam’iyyar Labour Party Ba Za Ta Lashe Zaben 2023 Ba – Kwankwaso

Jam'iyyar Labour Party Ba Za Ta Lashe Zaben 2023 Ba - Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

May 14, 2025
Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

May 14, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

May 14, 2025
Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.