• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yana Fitowa Daga Kurkuku Ya Sake Aikata Laifin Fyade A Ogun

bySabo Ahmad
3 years ago
inKotu Da Ɗansanda
0
Yana Fitowa Daga Kurkuku Ya Sake Aikata Laifin Fyade A Ogun

An kama wani mutum mai suna One Mercy Orija da laifin yi wa yarinya mai shekara 12, mai suna Janet Fakeye fyade, a Abeokuta, ta jihar Ogun.

Orija, ya ce, bai dade da fito wa daga kurkukun da ke Fehintoluwa ba, a Abeokuta-taarewa da ke jihar Ogun ba.

  • Xi Ya Jaddada Bukatar Inganta Farfado Da Yankunan Karkara
  • NEDC Ta Raba Wa Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa Kayan Abinci A Jihar Bauchi

Majiyarmu ta shaida mana cewa, mai laifi an taba kama shi lokaci da ya zagi wani dan sanda a bara.

Yarinyar da wannan abin ya afka wa, tana karatu ne a karamar sakandire mai suna Army Day Alamala, Abeokuta, wadda kuma shi wanda ake zargin ya ja ta da karfin tsiya zuwa wani gida wanda kuma a nan ne ake zargin ya yi mata fyaden.

Kafin Orija ya yi wa wannan yarinyar fyade, sai da ya daure hannayenta, da kafafunta ya kuma rufe bakinta, sannan ya ci gaba da yi mata fyade.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

Bayan tabbatar ta faruwar wannan lamarin mahaifin yarinyar, Sanjo Fakeye, ya nemi a yi musu adalci, wajen tabbatar da hukuncin da ya dace.

“Na aiki Janet ta sayo minomo domin in wanke mata kayan makaranta. Da na ga ta dade ba ta dawo ba, sai na je gidan wata kawarta, na tambaye ta, ko ta zo wajenta, sai ta ce, ba ta ma ganta ba a wannan rana”.

“Daga nan, na tafi domin in sanar da ‘yansanda cewa, yarinyata ta bata. Tun kafin mu kai ofishin ‘yansandan, sai aka kira ni a waya, daga inda aka ga gawar ‘yata”.

“Na je na ga gawar an yi mata fyade ne har ta kai ga mutuwa”.

“An kai gawar wani sabon gida an jefar, saboda haka nake so a yi mini adalci”.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansanda na jihar, Abimbola Oyeyemi ya ce,’yansanda na kokarin gano inda wanda ake zargin ya gudu.

Oyeyemi ya tabbatar da cewa wanda ake zargin bai dade da fita daga kurkuku ba, ya sake aikata wannan laifin, saboda haka ya tabbatar da cewa, zai zo hannu ba da jimawa ba.

Tags: 'YansandaBincikeFyadeHukunciKurkukuYarinya
ShareTweetSendShare
Sabo Ahmad

Sabo Ahmad

Related

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

3 days ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

3 days ago
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

1 week ago
Next Post
CMG Ya Shirya Taron Yada Ruhin Taron Wakilan JKS Karo Na 20 A Zanzibar

CMG Ya Shirya Taron Yada Ruhin Taron Wakilan JKS Karo Na 20 A Zanzibar

LABARAI MASU NASABA

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

October 7, 2025
Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

October 7, 2025
Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

October 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

October 7, 2025
Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

October 7, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

October 7, 2025
Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025
Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.