• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yana Fitowa Daga Kurkuku Ya Sake Aikata Laifin Fyade A Ogun

by Sabo Ahmad
3 years ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Yana Fitowa Daga Kurkuku Ya Sake Aikata Laifin Fyade A Ogun
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kama wani mutum mai suna One Mercy Orija da laifin yi wa yarinya mai shekara 12, mai suna Janet Fakeye fyade, a Abeokuta, ta jihar Ogun.

Orija, ya ce, bai dade da fito wa daga kurkukun da ke Fehintoluwa ba, a Abeokuta-taarewa da ke jihar Ogun ba.

  • Xi Ya Jaddada Bukatar Inganta Farfado Da Yankunan Karkara
  • NEDC Ta Raba Wa Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa Kayan Abinci A Jihar Bauchi

Majiyarmu ta shaida mana cewa, mai laifi an taba kama shi lokaci da ya zagi wani dan sanda a bara.

Yarinyar da wannan abin ya afka wa, tana karatu ne a karamar sakandire mai suna Army Day Alamala, Abeokuta, wadda kuma shi wanda ake zargin ya ja ta da karfin tsiya zuwa wani gida wanda kuma a nan ne ake zargin ya yi mata fyaden.

Kafin Orija ya yi wa wannan yarinyar fyade, sai da ya daure hannayenta, da kafafunta ya kuma rufe bakinta, sannan ya ci gaba da yi mata fyade.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

Bayan tabbatar ta faruwar wannan lamarin mahaifin yarinyar, Sanjo Fakeye, ya nemi a yi musu adalci, wajen tabbatar da hukuncin da ya dace.

“Na aiki Janet ta sayo minomo domin in wanke mata kayan makaranta. Da na ga ta dade ba ta dawo ba, sai na je gidan wata kawarta, na tambaye ta, ko ta zo wajenta, sai ta ce, ba ta ma ganta ba a wannan rana”.

“Daga nan, na tafi domin in sanar da ‘yansanda cewa, yarinyata ta bata. Tun kafin mu kai ofishin ‘yansandan, sai aka kira ni a waya, daga inda aka ga gawar ‘yata”.

“Na je na ga gawar an yi mata fyade ne har ta kai ga mutuwa”.

“An kai gawar wani sabon gida an jefar, saboda haka nake so a yi mini adalci”.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansanda na jihar, Abimbola Oyeyemi ya ce,’yansanda na kokarin gano inda wanda ake zargin ya gudu.

Oyeyemi ya tabbatar da cewa wanda ake zargin bai dade da fita daga kurkuku ba, ya sake aikata wannan laifin, saboda haka ya tabbatar da cewa, zai zo hannu ba da jimawa ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaBincikeFyadeHukunciKurkukuYarinya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Inganta Kiwon Lafiya: Gwamnati Gombe Ta Dauki Sabbin Jami’an Lafiya 440

Next Post

CMG Ya Shirya Taron Yada Ruhin Taron Wakilan JKS Karo Na 20 A Zanzibar

Related

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

3 weeks ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

3 weeks ago
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji
Kotu Da Ɗansanda

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

4 weeks ago
An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade

1 month ago
Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara

1 month ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Fashi Tare Da Kwato Makamai A Delta

1 month ago
Next Post
CMG Ya Shirya Taron Yada Ruhin Taron Wakilan JKS Karo Na 20 A Zanzibar

CMG Ya Shirya Taron Yada Ruhin Taron Wakilan JKS Karo Na 20 A Zanzibar

LABARAI MASU NASABA

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

September 16, 2025
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.