• Leadership Hausa
Saturday, December 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Boko Haram Kan Zargin Shirin Kai Hari Gidan Atiku

by Sadiq
4 months ago
in Manyan Labarai
0
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan jihar Adamawa ta cafke wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne da ke shirin kai hari gidan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar a Yola.

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar, SP Suleiman Nguroje ne, ya tabbatar wa manema labarai hakan a ranar Litinin a Yola.

  • Ministar Ghana Ta Yi Murabus Bayan Sace Makudaden Kudade A Gidanta
  • Kotu Ta Kori Dan Majalisar LP, Omolie, Ta Ayyana Elumelu A Matsayin Wanda Ya Lashe Zabe

Ya ce jami’an tsaron da ke gidan Abubakar ne, suka kama daya daga cikin wadanda ake zargin, yayin da daya kuma aka kama shi a wani wuri a babban birnin jihar.

“Daya daga cikin wadanda ake zargin, mai shekara 29, ya amsa cewa shi dan Boko Haram ne daga Damboa a Jihar Borno.

“An kama shi ne a kofar gidan Atiku Abubakar a lokacin da yake kokarin kai hari da misalin karfe 9 na daren ranar Lahadi.

Labarai Masu Nasaba

CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024

Zaben Kano: Alkali Na Fuskantar Tuhuma Kan Kuskuren Da Aka Tafka

“Sun ce an aiko su ne domin su yi shawagin gidan da wasu wuraren da za su kai hari,” in ji shi.

Nguroje ya ce an mika wadanda ake zargin ga hukumomin sojin domin ci gaba da bincike tare da daukar mataki.

Tags: AdamawaAtikuBoko HaramHariYola
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministar Ghana Ta Yi Murabus Bayan Sace Makudaden Kudade A Gidanta

Next Post

Cire Tallafin Mai: NIS Ta Samar Da Motoci Kyauta Don Sufurin Ma’aikatanta

Related

CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024
Manyan Labarai

CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024

12 hours ago
Zaben Kano: Alkali Na Fuskantar Tuhuma Kan Kuskuren Da Aka Tafka
Manyan Labarai

Zaben Kano: Alkali Na Fuskantar Tuhuma Kan Kuskuren Da Aka Tafka

15 hours ago
Shari’ar Zaben Gwamnoni: Kallo Ya Koma Kotun Koli
Manyan Labarai

Shari’ar Zaben Gwamnoni: Kallo Ya Koma Kotun Koli

24 hours ago
Lallai A Rika Hukunta Masu Aikata Laifukan Zabe
Manyan Labarai

Lallai A Rika Hukunta Masu Aikata Laifukan Zabe

1 day ago
Ba Sai Da Yawan Kuri’u Kadai Ake Lashe Zabe Ba – Doguwa
Manyan Labarai

Ba Sai Da Yawan Kuri’u Kadai Ake Lashe Zabe Ba – Doguwa

1 day ago
Kwace Wa NNPP Zaben Kano Na Iya Haddasa Tashin Hankali A Afrika – NNPP
Manyan Labarai

Kwace Wa NNPP Zaben Kano Na Iya Haddasa Tashin Hankali A Afrika – NNPP

2 days ago
Next Post
Cire Tallafin Mai: NIS Ta Samar Da Motoci Kyauta Don Sufurin Ma’aikatanta

Cire Tallafin Mai: NIS Ta Samar Da Motoci Kyauta Don Sufurin Ma'aikatanta

LABARAI MASU NASABA

Yadda Majalisar Dinkin Duniya Ta Kammala Shirin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Nijeriya

Yadda Majalisar Dinkin Duniya Ta Kammala Shirin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Nijeriya

December 2, 2023
Ba Zan Yi Katsalandan A Gwamnatin Ododo Ba – Yahaya Bello

Ba Zan Yi Katsalandan A Gwamnatin Ododo Ba – Yahaya Bello

December 1, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Kafa Kwamitin Binciken Matsalolin Aiki Hajji

Gwamna Uba Sani Ya Kafa Kwamitin Binciken Matsalolin Aiki Hajji

December 1, 2023
Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya

Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya

December 1, 2023
Sama Da Kamfanoni 5,600 Ne Suka Shiga Baje Kolin Sassan Motoci Na Shanghai

Sama Da Kamfanoni 5,600 Ne Suka Shiga Baje Kolin Sassan Motoci Na Shanghai

December 1, 2023
Majalisa Na Fuskantar Kalubalen Amincewa Da Kasafin Naira Tiriliyan 27.5 Na 2024

Majalisa Na Fuskantar Kalubalen Amincewa Da Kasafin Naira Tiriliyan 27.5 Na 2024

December 1, 2023
Tasirin Cutar HIV A Sin Ya Yi Matukar Raguwa

Tasirin Cutar HIV A Sin Ya Yi Matukar Raguwa

December 1, 2023
Gwamnan Sakkwato Ya Gabatar Da Kasafin Kudin 2024 Na Biliyan 270

Gwamnan Sakkwato Ya Gabatar Da Kasafin Kudin 2024 Na Biliyan 270

December 1, 2023
‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ke Dauke Da Cutar Kanjamau – Hukumar NACA

‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ke Dauke Da Cutar Kanjamau – Hukumar NACA

December 1, 2023
CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024

CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024

December 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.