• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kama Wani Mutum Da Katin Zabe Sama Da 100 A Sakkwato 

by Sadiq
3 years ago
'Yansanda

Rundunar ‘yansanda a Jihar Sakkwato sun cafke wani mutum da ke da katin zabe sama da 100, watanni hudu kafin fara zaben 2023. 

Kwamishinan ‘yansandan jihar, Muhammed Ussaini Gumel ne, ya bayyana haka a ranar Alhamis yayin da yake zantawa da manema labarai a hedikwatar rundunar da ke Sokoto.

  • Kisan Kai: Kwamishinan ‘Yansanda Ya Bada Umarnin Yin Bincike Kan Mutuwar Jami’in Dansanda A Kebbi
  • Ya Kamata Amurka Ta Soke Takunkumi Idan Tana Son Taimakawa Afirka

Duk da cewa har yanzu hukumar ‘yansanda ba ta gano ainihin wadanda suka mallaki na’urar katin zaben ba, Gumel ya ce ana kyautata zaton masu wannan katin ba mazauna Sabon Birnin ba ne kadai inda aka kama wanda ake zargin.

Ya kuma yi kira ga jama’a musamman wadanda katinan zabensu ya bata, da su ziyarci hedikwatar hukumar inda za a duba katunan domin masu su su karbi abun su.

A cewarsa, an gurfanar da wanda ake zargin ta hanyar hujjoji da shaidun masu mallakar da suka fito a hedikwatar ‘yansanda don neman katinansu.

LABARAI MASU NASABA

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Jim kadan bayan kammala taron, kwamishinan ya kuma yi wa wasu sabbin jami’ai shida da aka kara wa karin girma ado da sabbin mukamai.

A halin da ake ciki, Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ce ba ta buga katin zabe na ‘yan Nijeriya cikin masu rajistar masu kada kuri’a daga ranar 15 ga watan Janairu zuwa 31 ga Yuli, 2022.

Kwamishinan INEC na kasa, Festus Okoye, ne ya bayyana hakan a cikin shirin Siyasa na gidan talabijin na Channels a ranar Laraba.

Okoye ya ce, “Idan kai mai rijista ne, wato idan kana cikin ‘yan Nijeriya miliyan 84 da suka rigaya suka yi rajista, za ka iya bin diddigin bayananka a cikin rumbun adana bayananmu.

“Na biyu, idan kana daya daga cikin wadanda suka yi rajista da hukumar a ci gaba da yin rijistar masu kada kuri’a tsakanin ranar 28 ga watan Yunin 2021 zuwa ranar 14 ga watan Janairun 2022, za ka iya bin diddigin inda katin zabenka yake, ka karbe shi.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya
Manyan Labarai

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro
Manyan Labarai

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi
Manyan Labarai

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025
Next Post
Manufar Sin Ta Fadada Bude Kofa Ga Waje Za Ta Tallafawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

Manufar Sin Ta Fadada Bude Kofa Ga Waje Za Ta Tallafawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.