• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Uwa Da Danta A Kwara

by Sadiq
3 years ago
'Yansanda

‘Yansandan Jihar Kwara sun kashe wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a yayin wata arangama da suka yi a garin Shao da ke karamar hukumar Moro a jihar.

‘Yansandan sun kuma ceto wasu mutane biyu da aka kashe, Afusat Lawal da danta, Taofik Lawal, wadanda masu garkuwa da mutanen suka yi garkuwa da su a ranar Talata.

  • Nijeriya Ba Za Ta Bunkasa Ba Sai Da Ingantacciyar Wutar Lantarki – Tambuwal 
  • ‘Yansanda A Ebonyi Sun Damke Wasu Masoya Da Suka Sayar Da Jaririnsu A Kan Kudi N500,000

LEADERSHIP ta tattaro cewa ‘yansanda ne suka gudanar da aikin ceton tare da wasu ‘yan banga da mafarauta a yankin Shao.

Kakakin rundunar ‘yansandan Jihar Kwara, Okasanmi Ajayi, a ranar Laraba ya tabbatar da kashe masu garkuwar tare da ceto mutane biyu.

Ajayi ya ce, “A ranar 13/9/22 da misalin karfe 23:20 na dare an yi garkuwa da wata Afusat Lawal da danta, Taofeek Lawal.

LABARAI MASU NASABA

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kayayyakin Gida Na Mai Da Gas Na Shekarar 2025 Kamfanin GEIL

“Rundunar ‘yansandan Jihar Kwara na son sanar da jama’a cewa, an ceto wadanda lamarin ya rutsa da su ne bayan wani gagarumin aikin bincike da ceto da ‘yan banga da mafarauta suka yi.

“An kama wasu masu garkuwa da mutane ne a cikin daji a lokacin da suke raba kudin fansa da aka karba daga iyalan wadanda lamarin ya rutsa da su, inda nan take suka bude wuta kan jami’an tsaro, yayin da aka yi musayar wuta da su, an cafke biyu daga cikin masu garkuwa da mutanen da suka samu raunuka a harbin bindiga a yayin ganawar. Kuma an kai su Asibitin Koyarwa na Jami’ar Ilorin (UITH), inda aka tabbatar da mutuwarsu.

“Saboda haka, an ajiye gawarwakinsu a dakin ajiyar gawa na asibitin domin a tantance gawarwakinsu.

“Abubuwan da aka kwato daga hannun masu garkuwa da mutanen sun hada da mota kirar Honda Accord Saloon daya dauke da lamba LAGOS GJ 52 LSR da bindiga daya da kuma kudi da ba a tantance adadinsu ba.

Ya ce ana ci gaba da kokarin ganin an kama wasu da suka gudu domin gurfanar da su gaban kuliya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru
Wasanni

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

October 26, 2025
Gwarzon Kamfanin Samar Da Kayayyakin Gida Na Mai Da Gas Na Shekarar 2025 Kamfanin GEIL
Manyan Labarai

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kayayyakin Gida Na Mai Da Gas Na Shekarar 2025 Kamfanin GEIL

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

October 26, 2025
Next Post
Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Ayarin Motocin Sanata Ifeanyi Ubah

Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Ayarin Motocin Sanata Ifeanyi Ubah

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutum Biyu Da Ake Zargi Da Haɗa Baki Da ‘Yan Bindiga A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwamnatin Kaduna Tare Da  AUDA–NEPAD Sun Tallafa Wa Manoma 400 Da Kayan Noma

October 26, 2025
Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

October 26, 2025
Gwarzon Kamfanin Samar Da Kayayyakin Gida Na Mai Da Gas Na Shekarar 2025 Kamfanin GEIL

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kayayyakin Gida Na Mai Da Gas Na Shekarar 2025 Kamfanin GEIL

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

October 26, 2025
An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.