Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Yanzu Babu Nishadi A Kwallon Kafa, Cewar Guardiola

by Muhammad
December 2, 2020
in WASANNI
1 min read
Guardiola
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, Pep Guardiola, ya bayyana cewa kawo yanzu babu wani sauran nishadi a harkar kwallon kafa sakamakon rashin bawa ‘yan kallo shiga filin wasa domin kallo.

Guardiola ya bayyana hakan ne duk da nasara mafi girma da kungiyarsa ta Manchester City ta yi a kakar bana, na doke kungiyar Burnley da ci 5-0 a filin wasa na Etihad a ranar Asabar wanda kuma itace nasara ta biyu da yayi a gida tun farkon fara wannan kakar.

samndaads

Amma duk da haka Guardiola baiyi cikakken gamsuwa da nasarar ba, wato bai nuna alamun murna ba sai dai ya nuna damuwa ne, cewar wasan shine na 29 a jere da Manchester City ke bugawa ba tare da magoya baya ba a cikin filin wasan , kuma hakan lamarin zai kasance a akalla wasanni biyar masu zuwa kafin wata kila a samu sauyin, lokacin da kungiyar za ta je Southampton a ranar 19 ga watan Disamba.

An daina shiga filin wasa tun farko barkewar annobar Korona a kakar wasan data gabata a watan Maris wanda hakan yasa aka dakatar da buga wasanni na tsawon wajen watanni biyar daga baya kuma aka koma wasannin amma ba tare da masu kallo ba

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Na Tsoron A Kore Ni Daga Arsenal, Cewar Arteta

Next Post

Sojojin Tigray Sun Harbo Wani Jirgin Habasha a Cewar Gebremichael

RelatedPosts

PSG

PSG Ta Fara Magana Da Messi

by Muhammad
20 hours ago
0

Dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint...

Brom

Za A Gwada Lafiyar Ahmad Musa A Kungiyar West Brom

by Muhammad
20 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa kaftin din tawagar...

Lampard Chelsea

Shin Yakamata A Ba Wa Lampard Karin Lokaci A Chelsea?

by Muhammad
20 hours ago
0

Tsohon kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Frank Lampard, wanda...

Next Post
Tigray

Sojojin Tigray Sun Harbo Wani Jirgin Habasha a Cewar Gebremichael

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version