Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

’Yar Shekara 7 Na Neman Naira Miliyan 3.5 Kan Ciwon Zuciya A Kebbi

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Umar Faruk, Birnin-kebbi

Yarinya mai shekara bakwai, Maryam Isah daga karamar hukumar mulki ta Fakai  a Jihar Kebbi da aka gano cewa tana da  cututtuka na ‘Cyanotic’ ga  zuciyarta , tana neman kimanin Naira Miliyan uku da  Dari biyar  (N3.5 Million) don gyara yanayin rashin lafiya a asibiti Indiya.

samndaads

Maryam Umar Isah ita ce ‘ya ta hudu wurin iyayenta. An gano cutar ciwon zuciyar ne a Cibiyar bincike na kananan yara da ke Asibitin Jami’ar Usmanu Danfodiyo, da ke Sakkwato .

A wata takardar likita, ta tabbatar da kamuwa da cutar ga Maryam Umar; takardar da Dakta Usman M. Sani ya rattaba  wa  hannu.

“Pulse Odymeyry ya nuna jigilar kwayoyin cutar halitta na 78%  na a cikin  zuciyar Maryam.

Hakazalika, wata takardar likita daga Ofishin Jakadancin Madras, Indiya da Dokta K Sibakumar ya sanya wa hannu don   tabbatar da rashin lafiyar ita Maryam ta cutar ciwon zuciya mai rame  a cikin zuciyar. Inda  ya ce zai iya yi mata aikin zuciyar amma a asibitin su da ke kasar indiya.

Yayin da yake magana da manema labarai  a Birnin Kebbi, mahaifin Maryam, Malan Umar Isah ya bayyana cewa an gano tana wannan cutar ne   tun daga shekarar 2012 a lokacin da ta kasance shekarua uku da rabi kuma likitoci sun ce ana iya maganin cutar ta zuciya. Amma yanzu ne cutar ke tsana ni.

Ya yi kira ga jama’a da gwamntin jihar ko ta tarayya don taimakawa yariyarsa Maryam kan ciwon zuciya da ta shafe  kiminin shekara hudu tana fama da wannan rashin lafiya. Domin samun lafiyar Maryam.

Za a iya neman mahaifi Maryam a kan wannan adireshi domin taimaka wa  ga ‘yar tasa; Cibiyar Samar da makamashi mai sabuntawa ta kwalejin tarayya ta Waziri Umar da ke a Birnin-kebbi ko kuma a neme shi ta lambar waya  kamar haka 08060546920.

SendShareTweetShare
Previous Post

Abubuwa Uku Ba A Sa Siyasa A Cikin Su -Sarkin Noma na Kasa

Next Post

Wani Alhajin Jihar Katsina Ya Sake Rasuwa A Kasa Mai Tsarki

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Muhammad
51 mins ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post

Wani Alhajin Jihar Katsina Ya Sake Rasuwa A Kasa Mai Tsarki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version