• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yara 160,000 Ke Rayuwa Da Cutar Ƙanjamau A Nijeriya —NACA

by Idris Aliyu Daudawa
8 months ago
in Labarai
0
Yara 160,000 Ke Rayuwa Da Cutar Ƙanjamau A Nijeriya —NACA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugabar hukumar hana yaduwar cutar kanjamo ta kasa (NACA) DoktaTemitope Ilori, ta ce har yanzu lamarin kokarin da ake  yi na hana da, ya dauki cutar daga wurin uwa, da kuma yara wadanda suke dauke da cutar har yanzu abin ya tsaya ne a kashi 33, wato bai kai ga kashi 95 da ake son cimmawa ba.

Da take jawabi da kuma tunawa da rahoton UNAIDS na shekarar 2023, Dokta Ilori ta ce ku san yara 160,000  da suke 0-14 suna rayuwa ne da cutar kan jamo a Nijeriya.

  • Tashin Farashin Kayan Masarufi Ya Fi Illa Ga Mazauna Jihohin Sakkwato, Edo Da Borno
  • Dalilan Da Suka Jefa ‘Yan Nijeriya Cikin Talauci Duk Da Karuwar Kudin Shiga – Masana

Shugabar ta bayyana hakan ne ranar Litinin a Abuja lokacin taron manema labarai kafin ranar cutar kanjamo ta shekarar 2024, mai taken: “A dauki hanyar da ta dace:  Ci gaba da amfani da maganin da ya dace, hana yaduwar cutar HIB tsakanin yara, saboda a kawo karshen cutar nan da shekarar ta 2030”.

Bikin ranar kanjamo ana yin shi ne kowace shekara 1 ga watan Disamba domin a samu wayar da kan al’umma dangane da cutar da kuma kwayar cutar da take sanadiyar ta.

A kan yadda cutar take har ila yau shugabar tace mutane milyan 1.4 ne masu shekaru daga 15 zuwa 64 da akwai mutane milyan biyu da suke rayuwa da cutar a Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

Bugu da kari kuma an samu mutane 22,000 da suka kamu da sabuwar cutar HIB sai kuma mutuwar mutane 15,000 a ko wace shekara.

“Nijeriya na da mutane da suka kai kashi 1.4 cikin 100, daga cikin al’ummarta masu shekaru daga,15 zuwa 64 da suka kai milyan 2 da suke rayuwa da cutar HIB.

“Kasar tana ci gaba da fuskantar matsala dangane da yadda ake kamuwa da cutar ko yadda ta ke shiga daga uwa zuwa danta tun yana cikin mahaifa. Rahoton UNAIDS na 2023 ya nuna kusan yara 160,000 da shekarunsu daga  0-14 ke rayuwa da cutar HIB, yayin da aka samu mutane 22,000 da suka kamu da cutar sai kuma  mutum 15,000 da suke mutuwa duk shekara,a  sanadiyar cutar kamar yadda ta yi bayani.

Sai dai kuma duk da hakan tace ma’aikatar lafiya ta tarayya da walwalar jama’a, kamar yadda Dokta Ilori ta bayyana  bada dadewa bane ta kafa wani kwamitin kasa wanda zai domin ya tabbatar da ana aiwatar da abinda aka yi niyyar yi.

Ta kara jaddada NACA ta kaddamar da kwamiti a Jihohi uku inda ta fara magana kai tsaye da gwamnoni uku su bada taimako  kaddamarwar da za’ayi, da kuma samar da wani kwamiti kamar  shi  a zaman na bangaren Jiha,da niyyar tabbatar da ba wani jaririn da za’a sake haifa dauke da cutar HIB  a Nijeriya.

“Wannan abin haka zai kasance a Jihohi 36 da babban birnin tarayya bada dadewa ba ,”  ta kara jaddada shirin hukumar dake yi ma jagoranci da zata ci gaba duk wasu tsare- tsaren taimakawa kawo karshen cutar kanjamo, koda kuwa ace su masu taimakawar za su nuna gazawa ko su bari.

“Tawaga ta, ta dade tana ganawa da masu ruwa da tsaki kan lamarin HIB wajen taimakawar da suke yi, inda har ma suna samar da wani hali na yiyuwar ci gaba dayin hakan domin kada a bari a tafka asarar nasarar da aka fara samu.Daga nan kum a samu damar sa gwamnatcin Jihohi a cikin lamarin inda ita ma za ta bada nata taimakon wajen samar da duk abubuwan da ake bukata lokacin aiwatar da tsarin a Jihohi.

“Manufar wannan dabarar kamar yadda ta yi karin bayani koda ace su masu taimakawa sun daina, babu wani abinda zai tada hankalin kasa, idan dai ana maganar matakan hana yaduwa da kawo karshen cutar HIB, har ma da wasu cututtukan da suke da alaka da ita.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Karancin Takardar Kudi: Masu POS Da Bankuna Na Wasa Da Hankulan Jama’a

Next Post

Yunkurin ACF Na Mara Wa Dan Takarar Arewa Baya A 2027 : Ta Ina Za A Fara?

Related

APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

37 minutes ago
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya
Labarai

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

12 hours ago
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano
Labarai

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

13 hours ago
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari
Labarai

Za A Dinga Tunawa Da Buhari A Matsayin Waliyyi A Siyasar Nijeriya —Dakta Zangina

14 hours ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

14 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas

15 hours ago
Next Post
Yunkurin ACF Na Mara Wa Dan Takarar Arewa Baya A 2027 : Ta Ina Za A Fara?

Yunkurin ACF Na Mara Wa Dan Takarar Arewa Baya A 2027 : Ta Ina Za A Fara?

LABARAI MASU NASABA

APC

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

July 19, 2025
Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.