ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yara 160,000 Ke Rayuwa Da Cutar Ƙanjamau A Nijeriya —NACA

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Yara

Shugabar hukumar hana yaduwar cutar kanjamo ta kasa (NACA) DoktaTemitope Ilori, ta ce har yanzu lamarin kokarin da ake  yi na hana da, ya dauki cutar daga wurin uwa, da kuma yara wadanda suke dauke da cutar har yanzu abin ya tsaya ne a kashi 33, wato bai kai ga kashi 95 da ake son cimmawa ba.

Da take jawabi da kuma tunawa da rahoton UNAIDS na shekarar 2023, Dokta Ilori ta ce ku san yara 160,000  da suke 0-14 suna rayuwa ne da cutar kan jamo a Nijeriya.

  • Tashin Farashin Kayan Masarufi Ya Fi Illa Ga Mazauna Jihohin Sakkwato, Edo Da Borno
  • Dalilan Da Suka Jefa ‘Yan Nijeriya Cikin Talauci Duk Da Karuwar Kudin Shiga – Masana

Shugabar ta bayyana hakan ne ranar Litinin a Abuja lokacin taron manema labarai kafin ranar cutar kanjamo ta shekarar 2024, mai taken: “A dauki hanyar da ta dace:  Ci gaba da amfani da maganin da ya dace, hana yaduwar cutar HIB tsakanin yara, saboda a kawo karshen cutar nan da shekarar ta 2030”.

ADVERTISEMENT

Bikin ranar kanjamo ana yin shi ne kowace shekara 1 ga watan Disamba domin a samu wayar da kan al’umma dangane da cutar da kuma kwayar cutar da take sanadiyar ta.

A kan yadda cutar take har ila yau shugabar tace mutane milyan 1.4 ne masu shekaru daga 15 zuwa 64 da akwai mutane milyan biyu da suke rayuwa da cutar a Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Bugu da kari kuma an samu mutane 22,000 da suka kamu da sabuwar cutar HIB sai kuma mutuwar mutane 15,000 a ko wace shekara.

“Nijeriya na da mutane da suka kai kashi 1.4 cikin 100, daga cikin al’ummarta masu shekaru daga,15 zuwa 64 da suka kai milyan 2 da suke rayuwa da cutar HIB.

“Kasar tana ci gaba da fuskantar matsala dangane da yadda ake kamuwa da cutar ko yadda ta ke shiga daga uwa zuwa danta tun yana cikin mahaifa. Rahoton UNAIDS na 2023 ya nuna kusan yara 160,000 da shekarunsu daga  0-14 ke rayuwa da cutar HIB, yayin da aka samu mutane 22,000 da suka kamu da cutar sai kuma  mutum 15,000 da suke mutuwa duk shekara,a  sanadiyar cutar kamar yadda ta yi bayani.

Sai dai kuma duk da hakan tace ma’aikatar lafiya ta tarayya da walwalar jama’a, kamar yadda Dokta Ilori ta bayyana  bada dadewa bane ta kafa wani kwamitin kasa wanda zai domin ya tabbatar da ana aiwatar da abinda aka yi niyyar yi.

Ta kara jaddada NACA ta kaddamar da kwamiti a Jihohi uku inda ta fara magana kai tsaye da gwamnoni uku su bada taimako  kaddamarwar da za’ayi, da kuma samar da wani kwamiti kamar  shi  a zaman na bangaren Jiha,da niyyar tabbatar da ba wani jaririn da za’a sake haifa dauke da cutar HIB  a Nijeriya.

“Wannan abin haka zai kasance a Jihohi 36 da babban birnin tarayya bada dadewa ba ,”  ta kara jaddada shirin hukumar dake yi ma jagoranci da zata ci gaba duk wasu tsare- tsaren taimakawa kawo karshen cutar kanjamo, koda kuwa ace su masu taimakawar za su nuna gazawa ko su bari.

“Tawaga ta, ta dade tana ganawa da masu ruwa da tsaki kan lamarin HIB wajen taimakawar da suke yi, inda har ma suna samar da wani hali na yiyuwar ci gaba dayin hakan domin kada a bari a tafka asarar nasarar da aka fara samu.Daga nan kum a samu damar sa gwamnatcin Jihohi a cikin lamarin inda ita ma za ta bada nata taimakon wajen samar da duk abubuwan da ake bukata lokacin aiwatar da tsarin a Jihohi.

“Manufar wannan dabarar kamar yadda ta yi karin bayani koda ace su masu taimakawa sun daina, babu wani abinda zai tada hankalin kasa, idan dai ana maganar matakan hana yaduwa da kawo karshen cutar HIB, har ma da wasu cututtukan da suke da alaka da ita.

Yara
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Yunkurin ACF Na Mara Wa Dan Takarar Arewa Baya A 2027 : Ta Ina Za A Fara?

Yunkurin ACF Na Mara Wa Dan Takarar Arewa Baya A 2027 : Ta Ina Za A Fara?

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.