• English
  • Business News
Thursday, September 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yau 15 Ga Nuwamba, Jihar Kaduna Ke Cika Shekaru 105 Da Kafuwa

by Sulaiman
3 years ago
in Al'adu
0
Yau 15 Ga Nuwamba, Jihar Kaduna Ke Cika Shekaru 105 Da Kafuwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Turawan mulkin mallaka sun dawo da hedikwatar su zuwa kaduna daga Zungeru (Dungurum) a 15 ga watan Nuwamban 1916.Yau Talata 15 ga watan Nuwamba, 2022, Kaduna ta cika shekaru 105 da kafuwa.

Gwamnatin mulkin mallaka, ta taso zuwa kaduna a ranar 15 ga watan nuwamban 1916, sai daga bisani sauran ma’aikatun dake karkashin turawan suka fara biyo hedikwatar zuwa Kaduna.

  • Wurin Adana Kayan Tarihi Na Shaida Al’adun Kasa

Ma’aikatar Fidaburdi a ranar 26 ga watan Nuwamba suka taso, sai ma’aikatar Safiyo da Baitulmali da sakatariya suka iso a karshen shekara, daga nan kuma sai ma’aikatar lafiya da ta jami’an ‘yan sanda.

A cikin shekaru hudu kacal aka kammala manyan gine-gine a jihar Kaduna. An yi wadannan gine ginen ne cikin rahusa, sabida arhar aikin lebura da turawan suka samu. An kashe fam 116,150.00 wajen gina garin kaduna kafin a tare baki daya.

Kaduna

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

GORON JUMA’A

Turawan Mulkin Mallaka karkashin jagorancin Gwamna Luggard sun kafa Garin Kaduna don ta zama hedikwatar Nijeriya.

Tun daga Gwamna Luggard, wanda shi ne gwamnan kaduna na farko, garin Kaduna ya samu gwamnoni da dama, daga cikin su akwai:

  • Abba Kyari Daga 28 May 1967 zuwa Jul 197
  • Usman Jibrin daga July 1975 zuwa 1977
  • Muktar Muhammed daga 1977 July 19
  • Ibrahim Mahmud Alfa daga July 1978 zuwa October 1979
  • Abdulkadir Balarabe Musa daga October 1979 23 zuwa Jun 1981
  • Abba Musa Rimi daga 6 July 1981zuwa October 1983
  • Lawal Kaita daga October 1983 zuwa Decem 1983
  • Usman Mu’azu daga January 1984 zuwa. August 1985
  • Dangiwa Umar daga August 1985 zuwa June 1988
  • Abdullahi Sarki Mukhtar daga July 1988 zuwa August 1990
  • Abubakar Tanko Ayuba daga August 1990 2 zuwa Janu 1992
  • Mohammed Dabo Lere daga 2 January 1992 zuwa Novem 1993
  • Lawal Jafaru Isa daga 9 December 1993 22 zuwa Aug 1996
  • Hammed Ali daga 22 August 1996 zuwa August 1998
  • Umar Farouk Ahmed daga August 1998 zuwa 29 May 1999
  • Ahmed Makarfi daga 29 May 1999 zuwa 29 May 2007
  • Mohammed Namadi Sambo daga 29 May 2007 zuwa 19 May 2010
  • Patrick Ibrahim Yakowa daga 20 May 2010 zuwa 15 Decem 2012
  • Mukhtar Ramalan Yero daga 15 December 2012 zuwa 29 May 2015
  • Nasiru Ahmed El- Rufai daga 29 May 2015

Daga shafin Facebook na Kasar Zazzau Jiya da Yau


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zamu Iya Raba Gari Da Ronaldo Kan Tattaunawarsa Da ‘Yan Jarida – Man UTD

Next Post

Majalisar Dokokin Jihar Ekiti Ta Zabi Sabon Kakaki

Related

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita
Al'adu

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

1 week ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A

4 weeks ago
GORON JUMA’A 8-8-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 8-8-2025

1 month ago
2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya
Goron Juma'a

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

3 months ago
GORON JUMA’A 16/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 20-06-2025

3 months ago
Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana
Al'adu

Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana

3 months ago
Next Post
Majalisar Dokokin Jihar Ekiti Ta Zabi Sabon Kakaki

Majalisar Dokokin Jihar Ekiti Ta Zabi Sabon Kakaki

LABARAI MASU NASABA

Mun Gano Famfo 5,570 Da Ake Amfani Da Su Wajen Satar Danyen Mai — NNPCL

Mele Kyari Ya Bayyana A Ofishin EFCC Kan Zargin Badaƙalar Dala Biliyan 7.2

September 11, 2025
Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

September 10, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS

Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS

September 10, 2025
Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin

Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin

September 10, 2025
Shettima Ya Yaba Wa Uba Sani Kan Kafa Majalisar Ƙwarewa Ta Jihar Kaduna

Shettima Ya Yaba Wa Uba Sani Kan Kafa Majalisar Ƙwarewa Ta Jihar Kaduna

September 10, 2025
Akwai Bukatar Tinubu Ya Rubanya Kokarin Buhari Na Bunkasa Harkokin Noma  -Alhaji Umar

Ranar ‘Yancin Kai: Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi 1 Ga Oktoba

September 10, 2025
Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

September 10, 2025
“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

September 10, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji 5 Wasu Mutum 10 A Zamfara

September 10, 2025
Jami’ar MAAUN Da Kwalejin Seneca ta Canada Sun Yi Haɗin Gwiwa Domin Samar Da Damarmaki Ga Ɗalibai A Duniya

Jami’ar MAAUN Da Kwalejin Seneca ta Canada Sun Yi Haɗin Gwiwa Domin Samar Da Damarmaki Ga Ɗalibai A Duniya

September 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.