• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yunusa Yellow Ya Kubuta Bayan Shafe Shekaru A Tsare

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Yunusa Yellow Ya Kubuta Bayan Shafe Shekaru A Tsare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matashin nan dan asalin jihar Kano, Yunusa Yellow Kura, wanda ake tsare tun 2018 ya kubuta bayan dogon lokacin da aka dauka ana shari’arsa bisa zargin dauko wata budurwa mai suna Ese Oruru da ke zaune a kudancin Nijeriya.

A baya dai an tsare Yellow a gidan hali da ke Jibar Bayelsa kafin a dawo da shi jihar Kano.

  • ‘Yan Nijeriya 125 Da Suka Makale A Sudan Za Su Iso Abuja Yau Asabar
  • Bayan Taron Paris, Tinubu Ya Tafi Birnin Landan

An ruwaito cewa kakakin hukumar gidan gyaran hali na jihar Kano, Musbahu Lawan Kofar Nassarawa ya tabbatar da sakin Yellow, bisa kammala wa’adin da kotu ta yanke masa.

Tunda fari an zargi Yellow da auren Ese Oruru ba bisa ka’ida ba har aka tsare shi a jihar Bayelsa.

An gurfanar da Yunusa Yellow a gaban babbar kotun tarayya dake Yenagoa, karkashin jagorancin mai shari’a Jane Inyang, inda ta yanke masa hukuncin daurin shekaru 26 a gidan yari.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Sai dai lauyoyin Yellow da suka hada da Abdul Mohammed SAN, Yusuf Dankofa, Huwaila Mohammed, Sunusi Musa da kuma Kayode Olaosebikan, sun daukaka kara kan rashin amince wa da hukuncin.

Alkalan Kotun daukaka karar karkashin jagorancin JS Iykegh , sun yi watsi da daukaka karar.

Sai dai sun bayyana cewa hukuncin da aka yanke wa Yellow nya sabawa doka, inda alkalan suka amince cewar Yellow ya aikata laifin, sai dai sun rage shekarun zuwa bakwai.

Hukuncin da suka zartar sunce, zai fara ne daga ranar da aka tsare yellow, a shekarar 2018.

Yanzu haka dai Yellow ya fita daga gidan yari, wanda tun abaya ake ta kiraye-kiraye ga shugabannin Arewacin Nijeriya su shiga cikin maganar.

Yunusa Yellow, ya tsinci kansa ne cikin wannan hali sakamakon kaunar da matashiyar ke nunawa Yellow, har ta baro garin su da kanta, kuma ta Musulunta bisa amincewarta sannan suka yi aure.

Amma daga bisani lamarin ya sauya a can garinsu, inda suka ce safararta ya yi zuwa Kano.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlkaliBayelsakanoKotuShari'aYunusa Yellow
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Nijeriya 125 Da Suka Makale A Sudan Za Su Iso Abuja Yau Asabar

Next Post

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

12 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

1 day ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

2 days ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

2 days ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

2 days ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

2 days ago
Next Post
Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.