• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yunusa Yellow Ya Kubuta Bayan Shafe Shekaru A Tsare

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Yunusa Yellow Ya Kubuta Bayan Shafe Shekaru A Tsare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matashin nan dan asalin jihar Kano, Yunusa Yellow Kura, wanda ake tsare tun 2018 ya kubuta bayan dogon lokacin da aka dauka ana shari’arsa bisa zargin dauko wata budurwa mai suna Ese Oruru da ke zaune a kudancin Nijeriya.

A baya dai an tsare Yellow a gidan hali da ke Jibar Bayelsa kafin a dawo da shi jihar Kano.

  • ‘Yan Nijeriya 125 Da Suka Makale A Sudan Za Su Iso Abuja Yau Asabar
  • Bayan Taron Paris, Tinubu Ya Tafi Birnin Landan

An ruwaito cewa kakakin hukumar gidan gyaran hali na jihar Kano, Musbahu Lawan Kofar Nassarawa ya tabbatar da sakin Yellow, bisa kammala wa’adin da kotu ta yanke masa.

Tunda fari an zargi Yellow da auren Ese Oruru ba bisa ka’ida ba har aka tsare shi a jihar Bayelsa.

An gurfanar da Yunusa Yellow a gaban babbar kotun tarayya dake Yenagoa, karkashin jagorancin mai shari’a Jane Inyang, inda ta yanke masa hukuncin daurin shekaru 26 a gidan yari.

Labarai Masu Nasaba

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Sai dai lauyoyin Yellow da suka hada da Abdul Mohammed SAN, Yusuf Dankofa, Huwaila Mohammed, Sunusi Musa da kuma Kayode Olaosebikan, sun daukaka kara kan rashin amince wa da hukuncin.

Alkalan Kotun daukaka karar karkashin jagorancin JS Iykegh , sun yi watsi da daukaka karar.

Sai dai sun bayyana cewa hukuncin da aka yanke wa Yellow nya sabawa doka, inda alkalan suka amince cewar Yellow ya aikata laifin, sai dai sun rage shekarun zuwa bakwai.

Hukuncin da suka zartar sunce, zai fara ne daga ranar da aka tsare yellow, a shekarar 2018.

Yanzu haka dai Yellow ya fita daga gidan yari, wanda tun abaya ake ta kiraye-kiraye ga shugabannin Arewacin Nijeriya su shiga cikin maganar.

Yunusa Yellow, ya tsinci kansa ne cikin wannan hali sakamakon kaunar da matashiyar ke nunawa Yellow, har ta baro garin su da kanta, kuma ta Musulunta bisa amincewarta sannan suka yi aure.

Amma daga bisani lamarin ya sauya a can garinsu, inda suka ce safararta ya yi zuwa Kano.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlkaliBayelsakanoKotuShari'aYunusa Yellow
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Nijeriya 125 Da Suka Makale A Sudan Za Su Iso Abuja Yau Asabar

Next Post

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

44 minutes ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

16 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

17 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

20 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

22 hours ago
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur
Manyan Labarai

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

22 hours ago
Next Post
Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

LABARAI MASU NASABA

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

September 13, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

September 13, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.