• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yunusa Yellow Ya Kubuta Bayan Shafe Shekaru A Tsare

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Yunusa Yellow Ya Kubuta Bayan Shafe Shekaru A Tsare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matashin nan dan asalin jihar Kano, Yunusa Yellow Kura, wanda ake tsare tun 2018 ya kubuta bayan dogon lokacin da aka dauka ana shari’arsa bisa zargin dauko wata budurwa mai suna Ese Oruru da ke zaune a kudancin Nijeriya.

A baya dai an tsare Yellow a gidan hali da ke Jibar Bayelsa kafin a dawo da shi jihar Kano.

  • ‘Yan Nijeriya 125 Da Suka Makale A Sudan Za Su Iso Abuja Yau Asabar
  • Bayan Taron Paris, Tinubu Ya Tafi Birnin Landan

An ruwaito cewa kakakin hukumar gidan gyaran hali na jihar Kano, Musbahu Lawan Kofar Nassarawa ya tabbatar da sakin Yellow, bisa kammala wa’adin da kotu ta yanke masa.

Tunda fari an zargi Yellow da auren Ese Oruru ba bisa ka’ida ba har aka tsare shi a jihar Bayelsa.

An gurfanar da Yunusa Yellow a gaban babbar kotun tarayya dake Yenagoa, karkashin jagorancin mai shari’a Jane Inyang, inda ta yanke masa hukuncin daurin shekaru 26 a gidan yari.

Labarai Masu Nasaba

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

Sai dai lauyoyin Yellow da suka hada da Abdul Mohammed SAN, Yusuf Dankofa, Huwaila Mohammed, Sunusi Musa da kuma Kayode Olaosebikan, sun daukaka kara kan rashin amince wa da hukuncin.

Alkalan Kotun daukaka karar karkashin jagorancin JS Iykegh , sun yi watsi da daukaka karar.

Sai dai sun bayyana cewa hukuncin da aka yanke wa Yellow nya sabawa doka, inda alkalan suka amince cewar Yellow ya aikata laifin, sai dai sun rage shekarun zuwa bakwai.

Hukuncin da suka zartar sunce, zai fara ne daga ranar da aka tsare yellow, a shekarar 2018.

Yanzu haka dai Yellow ya fita daga gidan yari, wanda tun abaya ake ta kiraye-kiraye ga shugabannin Arewacin Nijeriya su shiga cikin maganar.

Yunusa Yellow, ya tsinci kansa ne cikin wannan hali sakamakon kaunar da matashiyar ke nunawa Yellow, har ta baro garin su da kanta, kuma ta Musulunta bisa amincewarta sannan suka yi aure.

Amma daga bisani lamarin ya sauya a can garinsu, inda suka ce safararta ya yi zuwa Kano.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlkaliBayelsakanoKotuShari'aYunusa Yellow
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Nijeriya 125 Da Suka Makale A Sudan Za Su Iso Abuja Yau Asabar

Next Post

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

Related

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

4 hours ago
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano
Manyan Labarai

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

8 hours ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

1 day ago
An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja
Manyan Labarai

An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

1 day ago
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?
Manyan Labarai

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

2 days ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

2 days ago
Next Post
Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

August 23, 2025
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

August 23, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.