• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Kammala Shimfida Layin Dogo Daga Kano Zuwa Maradi Cikin Shekara 2 – Gwamnatin Tarayya

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
in Labarai
0
Layin dogo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta yi alkawarin kammala shimfda layin doga daga Kano zuwa garin Maradi da ke cikin Jamhuriyar Nejar a 2025.

Wannan aikin dai zai lakume zunzurutun kudade wadanda suka kai dala biliyan 2, wanda tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya bayar da wannan kwangila.

  • Yadda Gwamnatin Tinubu Ta Shirya Tsara ‘Yan Nijeriya Da Farfaganda – Atiku
  • Jami’an NSCDC Sun Cafke Matashin Da Ya Sace Babur Din Abokin Mahaifinsa

Ministan Sufuri, Sanata Saidu Ahmad Alkali ne ya bayyana haka a lokacin da yake duba aikin da aka fara daga Dawanau a karamar hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano wanda zai dangana har zuwa Maradi.

Ya ce aikin wanda aka rattaba hannu a shekarar 2021, ya nuna jin dadinsa game da yadda ake gudanar da aikin, yana mai cewa aikin ya kai kashi 80 cikin dari na kammalawa.

Ya ce, “Matakin aikin ya kai kashi 80 cikin 100 na kammalawa, yayin da aikin layin dogon zai fara aiki nan ba da jimawa ba bayan an kammala.”

Labarai Masu Nasaba

Yadda Hauhawar Farashin Kayan Abinci Ya Ragu A Nijeriya

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

Ministan ya kara da cewa, “Na gamsu da abin da muka gani. Mun zo ne tun daga Dawanau inda aka fara aikin domin mu samu bayanin matakin aiwatar da aikin, sannan kuma ‘yan kwangilar suka aiki daidai da matakin da aka diba wa aikin,” in ji Ministan.

Dangane da ko dan kwangilar zai iya cimma ranar da ake tsammanin kammala aikin, ministan ya bayyana cewa an yi manyan ayyuka, sannan akwai akwai duk wani hali da za a iya cimma buri.

Lokacin da ‘yan jarida suka tambayi ministan game da yuwuwar sake duba kudin aikin domin ya yi daidai da yadda kayayyaki suka yi tashin gwauron zabi a halin yanzu, sai ya ce, “Ina tunanin ko shi dan kwangila ya kamata ya yi sadaukarwa don bayar da gudunmawarsa na gyara Nijeriya da gwamnatin Tinubu ke jagoranta.”

A nasa bangaren, shugaban ‘yan kwangilan, Mista Bladislab Bystrenko, ya ce kudin kwangilar ya kai dala biliyan 1.95 kuma sun rattaba hannu kan yarjejeniyar kwangilar a shekara ta 2021 da gwamnatin tarayya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Hanyar Abuja KadunaJirgin KasaMaradi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Halarci Bikin Bude Gasar Wasanni Ta Asiya Karo 19 Tare Da Bayyana Bude Gasar

Next Post

Shugaban CMG Ya Gana Da Jagoran WADA

Related

sallah
Labarai

Yadda Hauhawar Farashin Kayan Abinci Ya Ragu A Nijeriya

1 hour ago
Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

4 hours ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

5 hours ago
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya
Labarai

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

16 hours ago
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano
Labarai

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

17 hours ago
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari
Labarai

Za A Dinga Tunawa Da Buhari A Matsayin Waliyyi A Siyasar Nijeriya —Dakta Zangina

18 hours ago
Next Post
CMG

Shugaban CMG Ya Gana Da Jagoran WADA

LABARAI MASU NASABA

sallah

Yadda Hauhawar Farashin Kayan Abinci Ya Ragu A Nijeriya

July 19, 2025
Shettima

Nijeriya Za Ta Rika Samun Naira Tiriliyan Uku A Aikin Tatsar Rogo Duk Shekara – Kashim

July 19, 2025
Fyade

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

July 19, 2025
APC

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

July 19, 2025
Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.