• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Kammala Shimfida Layin Dogo Daga Kano Zuwa Maradi Cikin Shekara 2 – Gwamnatin Tarayya

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
Layin dogo

Gwamnatin tarayya ta yi alkawarin kammala shimfda layin doga daga Kano zuwa garin Maradi da ke cikin Jamhuriyar Nejar a 2025.

Wannan aikin dai zai lakume zunzurutun kudade wadanda suka kai dala biliyan 2, wanda tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya bayar da wannan kwangila.

  • Yadda Gwamnatin Tinubu Ta Shirya Tsara ‘Yan Nijeriya Da Farfaganda – Atiku
  • Jami’an NSCDC Sun Cafke Matashin Da Ya Sace Babur Din Abokin Mahaifinsa

Ministan Sufuri, Sanata Saidu Ahmad Alkali ne ya bayyana haka a lokacin da yake duba aikin da aka fara daga Dawanau a karamar hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano wanda zai dangana har zuwa Maradi.

Ya ce aikin wanda aka rattaba hannu a shekarar 2021, ya nuna jin dadinsa game da yadda ake gudanar da aikin, yana mai cewa aikin ya kai kashi 80 cikin dari na kammalawa.

Ya ce, “Matakin aikin ya kai kashi 80 cikin 100 na kammalawa, yayin da aikin layin dogon zai fara aiki nan ba da jimawa ba bayan an kammala.”

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Ministan ya kara da cewa, “Na gamsu da abin da muka gani. Mun zo ne tun daga Dawanau inda aka fara aikin domin mu samu bayanin matakin aiwatar da aikin, sannan kuma ‘yan kwangilar suka aiki daidai da matakin da aka diba wa aikin,” in ji Ministan.

Dangane da ko dan kwangilar zai iya cimma ranar da ake tsammanin kammala aikin, ministan ya bayyana cewa an yi manyan ayyuka, sannan akwai akwai duk wani hali da za a iya cimma buri.

Lokacin da ‘yan jarida suka tambayi ministan game da yuwuwar sake duba kudin aikin domin ya yi daidai da yadda kayayyaki suka yi tashin gwauron zabi a halin yanzu, sai ya ce, “Ina tunanin ko shi dan kwangila ya kamata ya yi sadaukarwa don bayar da gudunmawarsa na gyara Nijeriya da gwamnatin Tinubu ke jagoranta.”

A nasa bangaren, shugaban ‘yan kwangilan, Mista Bladislab Bystrenko, ya ce kudin kwangilar ya kai dala biliyan 1.95 kuma sun rattaba hannu kan yarjejeniyar kwangilar a shekara ta 2021 da gwamnatin tarayya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya
Manyan Labarai

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba
Manyan Labarai

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba
Manyan Labarai

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Next Post
CMG

Shugaban CMG Ya Gana Da Jagoran WADA

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

November 2, 2025
Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

November 2, 2025
Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

November 2, 2025
Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su

November 2, 2025
Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.