• English
  • Business News
Sunday, May 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Kammala Shimfida Layin Dogo Daga Kano Zuwa Maradi Cikin Shekara 2 – Gwamnatin Tarayya

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
in Labarai
0
Layin dogo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta yi alkawarin kammala shimfda layin doga daga Kano zuwa garin Maradi da ke cikin Jamhuriyar Nejar a 2025.

Wannan aikin dai zai lakume zunzurutun kudade wadanda suka kai dala biliyan 2, wanda tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya bayar da wannan kwangila.

  • Yadda Gwamnatin Tinubu Ta Shirya Tsara ‘Yan Nijeriya Da Farfaganda – Atiku
  • Jami’an NSCDC Sun Cafke Matashin Da Ya Sace Babur Din Abokin Mahaifinsa

Ministan Sufuri, Sanata Saidu Ahmad Alkali ne ya bayyana haka a lokacin da yake duba aikin da aka fara daga Dawanau a karamar hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano wanda zai dangana har zuwa Maradi.

Ya ce aikin wanda aka rattaba hannu a shekarar 2021, ya nuna jin dadinsa game da yadda ake gudanar da aikin, yana mai cewa aikin ya kai kashi 80 cikin dari na kammalawa.

Ya ce, “Matakin aikin ya kai kashi 80 cikin 100 na kammalawa, yayin da aikin layin dogon zai fara aiki nan ba da jimawa ba bayan an kammala.”

Labarai Masu Nasaba

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

Ministan ya kara da cewa, “Na gamsu da abin da muka gani. Mun zo ne tun daga Dawanau inda aka fara aikin domin mu samu bayanin matakin aiwatar da aikin, sannan kuma ‘yan kwangilar suka aiki daidai da matakin da aka diba wa aikin,” in ji Ministan.

Dangane da ko dan kwangilar zai iya cimma ranar da ake tsammanin kammala aikin, ministan ya bayyana cewa an yi manyan ayyuka, sannan akwai akwai duk wani hali da za a iya cimma buri.

Lokacin da ‘yan jarida suka tambayi ministan game da yuwuwar sake duba kudin aikin domin ya yi daidai da yadda kayayyaki suka yi tashin gwauron zabi a halin yanzu, sai ya ce, “Ina tunanin ko shi dan kwangila ya kamata ya yi sadaukarwa don bayar da gudunmawarsa na gyara Nijeriya da gwamnatin Tinubu ke jagoranta.”

A nasa bangaren, shugaban ‘yan kwangilan, Mista Bladislab Bystrenko, ya ce kudin kwangilar ya kai dala biliyan 1.95 kuma sun rattaba hannu kan yarjejeniyar kwangilar a shekara ta 2021 da gwamnatin tarayya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Hanyar Abuja KadunaJirgin KasaMaradi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Halarci Bikin Bude Gasar Wasanni Ta Asiya Karo 19 Tare Da Bayyana Bude Gasar

Next Post

Shugaban CMG Ya Gana Da Jagoran WADA

Related

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari
Labarai

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

47 minutes ago
Labarai

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

13 hours ago
Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)
Labarai

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

14 hours ago
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu
Labarai

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

16 hours ago
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama
Labarai

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

17 hours ago
Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

19 hours ago
Next Post
CMG

Shugaban CMG Ya Gana Da Jagoran WADA

LABARAI MASU NASABA

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

May 11, 2025
Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

May 10, 2025
An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

May 10, 2025
Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

May 10, 2025

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

May 10, 2025
Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

May 10, 2025
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

May 10, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

May 10, 2025
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

May 10, 2025
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.