• English
  • Business News
Thursday, May 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za a Shawo Kan Matsalar Rashin Daukar Alkalan Nijeriya A AFCON – Sani Zubairu

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Wasanni
0
Za a Shawo Kan Matsalar Rashin Daukar Alkalan Nijeriya A AFCON – Sani Zubairu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kungiyar alkalan wasa ta Najeriya (NRA), Sani Zubairu, ya mayar da martani game da rashin sunan alkalan Nijeriya a gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON) da za a yi a shekara mai zuwa a kasar Cote d’Ivoire.

Yana mai cewa suna kan tattaunawa da mahukunta domin magance matsalolin nan ba da dadewa ba.

  • Super Eagles Ta Lallasa Saliyo Da Ci 3-2 A Gasar Zuwa AFCON 2023
  • Babu Dan Nijeriya A Jerin Alkalan Wasan Da Za Su Jagoranci Gasar Kofin Afirka

A daren ranar Talata ne hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF ta fitar da jerin sunayen alkalan wasa 32 tare da mataimakan alkalan wasa 33, da jami’an VAR hudu,domin gudanar da kwas din shirye-shiryen AFCON na shekarar 2023, ba tare da alkalin wasan Najeriya ko daya a cikin jerin sunayen ba.

Sai dai kuma da yake mayar da martani,shugaban NRA ya ce kungiyar tare da hadin gwiwar hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) na kokarin ganin an shawo kan lamarin kuma nan ba da jimawa ba za a saka alkalan wasan na Najeriya a gasar CAF da FIFA.

Zubairu, wanda ya zanta da LEADERSHIP ta wayar tarho, ya ce na yi bakin ciki kuma ban ji dadin hakan ba,amma wannan aiki ne na tarayya ba NRA kadai ba.

Labarai Masu Nasaba

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

A iya sanina hukumar NFF ta yanzu karkashin jagorancin Ibrahim Gusau tana kokarin ganin an shawo kan matsalar da a koda yaushe ake yin watsi da alkalan wasanmu a gasar CAF da FIFA.

Tun da ya hau karagar mulki Ibrahim Gusau ya sha alwashin cewa zai tabbatar da an magance matsalar Zubairu ya shaida wa LEADERSHIP.

LEADERSHIP ta ruwaito alkalin wasa daya ne kawai dan Najeriya mai suna Samuel Pwadutakam aka zaba a matsayin mataimakin jami’i a gasar AFCON ta karshe a Kamaru daga cikin alkalan wasa 63 da suka jagoranci gasar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AFCONNigeriaNijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Gabatar Da Shirin Kasar Sin Kan Yin Kwaskwarima Da Raya Tsarin Harkokin Duniya

Next Post

Har Kullum Sin Ta Kasance Mai Ba Da Shawarwari Da Aiwatar Da Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

Related

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan
Wasanni

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

8 hours ago
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 
Wasanni

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

8 hours ago
Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko
Wasanni

Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko

3 days ago
Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0
Wasanni

Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0

4 days ago
Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?
Wasanni

Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?

5 days ago
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau
Wasanni

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

2 weeks ago
Next Post
Sin

Har Kullum Sin Ta Kasance Mai Ba Da Shawarwari Da Aiwatar Da Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

May 21, 2025
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

May 21, 2025
Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

May 21, 2025
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

May 21, 2025
Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

May 21, 2025
Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

May 21, 2025
Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

May 21, 2025
Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

May 21, 2025
Sabbin Ministoci

Boko Haram: Majalisar Dattijai Ta Amince Da Kafa Sansanin Sojoji A Hong Ta Jihar Adamawa

May 21, 2025
Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.