• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za a Shawo Kan Matsalar Rashin Daukar Alkalan Nijeriya A AFCON – Sani Zubairu

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
AFCON

Shugaban kungiyar alkalan wasa ta Najeriya (NRA), Sani Zubairu, ya mayar da martani game da rashin sunan alkalan Nijeriya a gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON) da za a yi a shekara mai zuwa a kasar Cote d’Ivoire.

Yana mai cewa suna kan tattaunawa da mahukunta domin magance matsalolin nan ba da dadewa ba.

  • Super Eagles Ta Lallasa Saliyo Da Ci 3-2 A Gasar Zuwa AFCON 2023
  • Babu Dan Nijeriya A Jerin Alkalan Wasan Da Za Su Jagoranci Gasar Kofin Afirka

A daren ranar Talata ne hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF ta fitar da jerin sunayen alkalan wasa 32 tare da mataimakan alkalan wasa 33, da jami’an VAR hudu,domin gudanar da kwas din shirye-shiryen AFCON na shekarar 2023, ba tare da alkalin wasan Najeriya ko daya a cikin jerin sunayen ba.

Sai dai kuma da yake mayar da martani,shugaban NRA ya ce kungiyar tare da hadin gwiwar hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) na kokarin ganin an shawo kan lamarin kuma nan ba da jimawa ba za a saka alkalan wasan na Najeriya a gasar CAF da FIFA.

Zubairu, wanda ya zanta da LEADERSHIP ta wayar tarho, ya ce na yi bakin ciki kuma ban ji dadin hakan ba,amma wannan aiki ne na tarayya ba NRA kadai ba.

LABARAI MASU NASABA

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

A iya sanina hukumar NFF ta yanzu karkashin jagorancin Ibrahim Gusau tana kokarin ganin an shawo kan matsalar da a koda yaushe ake yin watsi da alkalan wasanmu a gasar CAF da FIFA.

Tun da ya hau karagar mulki Ibrahim Gusau ya sha alwashin cewa zai tabbatar da an magance matsalar Zubairu ya shaida wa LEADERSHIP.

LEADERSHIP ta ruwaito alkalin wasa daya ne kawai dan Najeriya mai suna Samuel Pwadutakam aka zaba a matsayin mataimakin jami’i a gasar AFCON ta karshe a Kamaru daga cikin alkalan wasa 63 da suka jagoranci gasar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba
Wasanni

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

November 2, 2025
Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara
Wasanni

Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

November 2, 2025
Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?
Wasanni

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

November 2, 2025
Next Post
Sin

Har Kullum Sin Ta Kasance Mai Ba Da Shawarwari Da Aiwatar Da Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.