• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za a Shawo Kan Matsalar Rashin Daukar Alkalan Nijeriya A AFCON – Sani Zubairu

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Wasanni
0
Za a Shawo Kan Matsalar Rashin Daukar Alkalan Nijeriya A AFCON – Sani Zubairu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kungiyar alkalan wasa ta Najeriya (NRA), Sani Zubairu, ya mayar da martani game da rashin sunan alkalan Nijeriya a gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON) da za a yi a shekara mai zuwa a kasar Cote d’Ivoire.

Yana mai cewa suna kan tattaunawa da mahukunta domin magance matsalolin nan ba da dadewa ba.

  • Super Eagles Ta Lallasa Saliyo Da Ci 3-2 A Gasar Zuwa AFCON 2023
  • Babu Dan Nijeriya A Jerin Alkalan Wasan Da Za Su Jagoranci Gasar Kofin Afirka

A daren ranar Talata ne hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF ta fitar da jerin sunayen alkalan wasa 32 tare da mataimakan alkalan wasa 33, da jami’an VAR hudu,domin gudanar da kwas din shirye-shiryen AFCON na shekarar 2023, ba tare da alkalin wasan Najeriya ko daya a cikin jerin sunayen ba.

Sai dai kuma da yake mayar da martani,shugaban NRA ya ce kungiyar tare da hadin gwiwar hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) na kokarin ganin an shawo kan lamarin kuma nan ba da jimawa ba za a saka alkalan wasan na Najeriya a gasar CAF da FIFA.

Zubairu, wanda ya zanta da LEADERSHIP ta wayar tarho, ya ce na yi bakin ciki kuma ban ji dadin hakan ba,amma wannan aiki ne na tarayya ba NRA kadai ba.

Labarai Masu Nasaba

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

A iya sanina hukumar NFF ta yanzu karkashin jagorancin Ibrahim Gusau tana kokarin ganin an shawo kan matsalar da a koda yaushe ake yin watsi da alkalan wasanmu a gasar CAF da FIFA.

Tun da ya hau karagar mulki Ibrahim Gusau ya sha alwashin cewa zai tabbatar da an magance matsalar Zubairu ya shaida wa LEADERSHIP.

LEADERSHIP ta ruwaito alkalin wasa daya ne kawai dan Najeriya mai suna Samuel Pwadutakam aka zaba a matsayin mataimakin jami’i a gasar AFCON ta karshe a Kamaru daga cikin alkalan wasa 63 da suka jagoranci gasar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AFCONNigeriaNijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Gabatar Da Shirin Kasar Sin Kan Yin Kwaskwarima Da Raya Tsarin Harkokin Duniya

Next Post

Har Kullum Sin Ta Kasance Mai Ba Da Shawarwari Da Aiwatar Da Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

Related

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica
Wasanni

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

19 hours ago
Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff
Wasanni

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

4 days ago
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana
Wasanni

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

5 days ago
Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa
Wasanni

Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

5 days ago
Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?
Wasanni

Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

5 days ago
Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack
Wasanni

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

1 week ago
Next Post
Sin

Har Kullum Sin Ta Kasance Mai Ba Da Shawarwari Da Aiwatar Da Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

LABARAI MASU NASABA

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

September 19, 2025
AFCON

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

September 19, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

September 19, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 19-09-2025

September 19, 2025
AFCON

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.