• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za a Shawo Kan Matsalar Rashin Daukar Alkalan Nijeriya A AFCON – Sani Zubairu

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Wasanni
0
Za a Shawo Kan Matsalar Rashin Daukar Alkalan Nijeriya A AFCON – Sani Zubairu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kungiyar alkalan wasa ta Najeriya (NRA), Sani Zubairu, ya mayar da martani game da rashin sunan alkalan Nijeriya a gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON) da za a yi a shekara mai zuwa a kasar Cote d’Ivoire.

Yana mai cewa suna kan tattaunawa da mahukunta domin magance matsalolin nan ba da dadewa ba.

  • Super Eagles Ta Lallasa Saliyo Da Ci 3-2 A Gasar Zuwa AFCON 2023
  • Babu Dan Nijeriya A Jerin Alkalan Wasan Da Za Su Jagoranci Gasar Kofin Afirka

A daren ranar Talata ne hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF ta fitar da jerin sunayen alkalan wasa 32 tare da mataimakan alkalan wasa 33, da jami’an VAR hudu,domin gudanar da kwas din shirye-shiryen AFCON na shekarar 2023, ba tare da alkalin wasan Najeriya ko daya a cikin jerin sunayen ba.

Sai dai kuma da yake mayar da martani,shugaban NRA ya ce kungiyar tare da hadin gwiwar hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) na kokarin ganin an shawo kan lamarin kuma nan ba da jimawa ba za a saka alkalan wasan na Najeriya a gasar CAF da FIFA.

Zubairu, wanda ya zanta da LEADERSHIP ta wayar tarho, ya ce na yi bakin ciki kuma ban ji dadin hakan ba,amma wannan aiki ne na tarayya ba NRA kadai ba.

Labarai Masu Nasaba

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

A iya sanina hukumar NFF ta yanzu karkashin jagorancin Ibrahim Gusau tana kokarin ganin an shawo kan matsalar da a koda yaushe ake yin watsi da alkalan wasanmu a gasar CAF da FIFA.

Tun da ya hau karagar mulki Ibrahim Gusau ya sha alwashin cewa zai tabbatar da an magance matsalar Zubairu ya shaida wa LEADERSHIP.

LEADERSHIP ta ruwaito alkalin wasa daya ne kawai dan Najeriya mai suna Samuel Pwadutakam aka zaba a matsayin mataimakin jami’i a gasar AFCON ta karshe a Kamaru daga cikin alkalan wasa 63 da suka jagoranci gasar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AFCONNigeriaNijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Gabatar Da Shirin Kasar Sin Kan Yin Kwaskwarima Da Raya Tsarin Harkokin Duniya

Next Post

Har Kullum Sin Ta Kasance Mai Ba Da Shawarwari Da Aiwatar Da Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

Related

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

12 hours ago
Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique
Wasanni

Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

2 days ago
Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense
Wasanni

Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

2 days ago
Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars
Wasanni

Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

3 days ago
Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa
Wasanni

Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa

3 days ago
Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin
Wasanni

Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

3 days ago
Next Post
Sin

Har Kullum Sin Ta Kasance Mai Ba Da Shawarwari Da Aiwatar Da Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

LABARAI MASU NASABA

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

July 11, 2025
Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

July 11, 2025
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.