Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Za Mu Ci Gaba Da Kera Makamai Ba Tare Da Fargaba Ba — Iran

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin Iran ta sanar da samun cikakkiyar nasara a gwajin sabon makami mai linzamin da ta yi, wanda ya yi tafiyar kilomita 2,000, ta kuma ce, za ta ci gaba da kera sabbin makaman, domin kara karfin sojinta, duk kuwa da matsin lamba daga Amurka na ta dakatar da hakan.

Sakamakon gwajin makamin na jiya Asabar, Amurka ita kadai, ta dauki matakin kakabawa Iran sabbin takunkuman karya tattalin arziki, bisa hujjar gwajin ya sabawa dokar da majalisar Dinkin Duniya ta gindaya, na haramta wa Iran din sake yin gwaje-gwajen makamai masu linzami, da ke da alaka da kera makamin nukiliya.

samndaads

Cikin sakon da ya aike da shafinsa na Twitter, shugaban Amurka Donald Trump, cewa ya yi, gwajin da Iran ta yi, karara ya nuna raunin yarjejeniyar da tsohuwar gwamnatin Barrack Obama ya cimma da kasar a baya, kan dakatar da shirinta mai alaka da kokarin mallakar makamin nukiliya

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Spain Ta Kwace Ikon Lura Da Tsaron Yankin Catalonia

Next Post

Sojan Amurka Sun Kewaya Yankin Korea Ta Arewa

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
23 hours ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
23 hours ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
2 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Sojan Amurka Sun Kewaya Yankin Korea Ta Arewa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version