Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Zamu Hada Hannu Da Kungiyar Kurame Domin Inganta cigabansu- Dr. Fauziyya

by Abdullahi Muhammad Sheka
December 20, 2020
in LABARAI
1 min read
Dr. Fauziyya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mashawarciya ta musamman kan Harkokin lafiya Dr. Fauziyya Buba Idris ce ta bayyana haka lokacin da ta karbi bakuncin kungiyar cigaban harkokin Kurame ta Jihar Kano KADYAC a ofishinta. Kamar yadda jami’in yada labaran ofishin mashawarciyar ta musamman Auwal Musa Yola ya shaidawa LEADERSHIP A YAU

Tunda farko da yake gabatar da jawabinsa sakataren Kungiyar Kuramen Kwamared Bashir Idris Adamu cewa ya yi sunzo ofishin mashawarciyar ta musamman ne  domin neman hadin kanta.

samndaads

Ya kara da cewa ‘ya’yan kungiyar sun samu shaidar karatu a matakai daban daban a Jihar Kano kuma  suna bukatar sa hannun Dr. Fauziyya domin samun nasarorin da suka sa gaba.

Shima da yake gabatar da jawabinsa shugaban Kungiyar Kuramen Kwamared Rabiu Aliyu Adam ya jinjinawa mashawarciyar ta musamman bisa samar da ingantattun hanyoyin ci gaba.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Hisbah Za Ta Hana Taron Fati Da Daddare A Kano

Next Post

Zababbun Shugabannin Kungiyar Masu Hada Magunguna Reshen Kano Sun Kama Aiki

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Abdullahi Muhammad Sheka
3 hours ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Abdullahi Muhammad Sheka
10 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Abdullahi Muhammad Sheka
10 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
Kungiyar Masu Hada Magunguna

Zababbun Shugabannin Kungiyar Masu Hada Magunguna Reshen Kano Sun Kama Aiki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version