Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

An Zargi Gwamnatin Kano Kan Wasu Kudade

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Ibrahim Muhammad, Kano

An Zargi Gwamnan Jihar Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje da dibar wasu makudan kudade a wani banki ba bisa ka’ida ba. Tsohon Kwamishina na musamman a gwamnatin Dokta Rabiu Musa Kwankwaso,.Janar mai ritaya, Idris Bello Danbazau ne ya yi wannan zagin a yayin da yake gabatar da wata kididdiga da ya yi kan yadda aka debi kudin al’uma don amfanin kai.

samndaads

Idris Bello Danbazau ya ce, akwai wasu makudan kudaee da gwamnatin Ganduje ta dauka daga asusun ajiya na Bankin Fidelity,ta wata boca mai lamba 0233, wanda aka yi amfani da ceki mai lamba 13757005 aka dauki zunzurutun kudi N150,000,000.  a asusun bakin Fidelity mai lamba 5030025714.

Ya kara kafa hujja da cewa, akwai boca mai lamba 0373 aka dauki N100,000,000 ta amfani da ceki mai lamba 17599268 a asusun ajiyar Fidelity mai lamba 5030025714. Haka kuma akwai wata boca mai dauke da lamba 0351 da aka yi amfani da caki mai lamba 13757050 aka wawashi N200,000,000. An kuma  debi N120,000,000 ta amfani da boca lamba 0372 da ceki mai lamba 17599068.

Duk kokarin da muka yi don jin ta bakin Kakakin Gwamnatin Kano ko Kwamishinan yada labarai, amma abin ya ci tura, domin ba su dauki waya ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Aisha Alhassan Ta Halarci Taron Majalisar Ministoci

Next Post

Alhazan Sakkwato Biyu Sun Rasu A Makka

RelatedPosts

DATA

Har Yanzu Ana Sayar Da (DATA) Kan Tsohon Farashi Duk Da Ragin Kashi 50

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Yawancin masu amfani da layin sadarwa sun ce har yanzu...

Farfesa Dadari

Yawan Karbo Bashin Da Gwamnati Ke Yi Bai Da Amfani Ga Kasar Nan -Farfesa Dadari

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Wani Malami a Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria, Farfesa...

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Ibtila’in gobara ya ci rayuwar mutum uku daga ciki har...

Next Post

Alhazan Sakkwato Biyu Sun Rasu A Makka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version