• English
  • Business News
Saturday, October 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Badakala: EFCC Ta Kwato Biliyan 30 Daga Wajen Dakataccen Akanta-Janar Idris

by Sulaiman
3 years ago
EFCC

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta ce, zuwa yanzu ta kwato sama da naira biliyan talatin  daga hannun dakataccen Akanta-Janaral na kasa, Ahmed Idris.

Shugaban hukumar ta EFCC, Abdulrasheed Bawa, shi ne ya shaida hakan a ganawarsa da ‘yan jarida a Abuja a ranar Alhamis, yayin da ke bayani filla-dilla kan irin nasarorin da hukumar ta cimma a shekarar 2022.

  • ‘Yansandan Sun sun Cafke Wasu Jami’an EFCC Na Bogi A Delta

Daga cikin nasarorin da hukumar yaki da cin hanci da rashawar ta samu daga watan Janairun 2022 zuwa Disamban 2022 har da farauto sama da naira N134,33,759,574.25, dalar Amurka 121,769,076.30, Fam 21,020.00, Yero 156,925.00, Kudaden kasar Sin 21,350.00, CEFA 300,000.00, hadi da wasu tulin kudaden da suka kwato.

Ya kuma ce, mutane sama da 3,615 ne suka shiga jerin binciken hukumar a wannan adadin lokacin bisa zargin tafka rashawa daban-daban, ya nanata cewa gwamnati mai ci ta maida hankali sosai wajen yaki da cin hanci da rashawa don haka ne aka samu nasarori sosai.

Bawa ya sanar da cewa a dukkanin fadin kasa za su yi gwanjon motocin da suka kwato da gidaje sama da 150 ga masu bukatar saya.

LABARAI MASU NASABA

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

A Ba Mu Makamai Don Kare Kanmu – Jama’ar Sakkwato

Bawa ya yi albashir da cewa daga lokacin da sashin musamman na yaki da satar kudi ta (SCMUL) ya fara aiki sosai, zai zama da wuya a samu kafar satar kudade a kasar nan.

Idan za a tuna dai hukumar EFCC na cigaba da zargin dakataccen Akanta-Janaral Ahmed Idris da yin sama da fadi da naira biliyan 109.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki
Rahotonni

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto
Tsaro

A Ba Mu Makamai Don Kare Kanmu – Jama’ar Sakkwato

October 11, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno

October 11, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Sauya Matakan Yaki Da Annobar COVID-19 Bisa Yanayin Da Take Ciki

Kasar Sin Ta Sauya Matakan Yaki Da Annobar COVID-19 Bisa Yanayin Da Take Ciki

LABARAI MASU NASABA

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi

Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi

October 11, 2025
Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto

A Ba Mu Makamai Don Kare Kanmu – Jama’ar Sakkwato

October 11, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno

October 11, 2025
Ta’addanci

Sojoji Sun Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Lalata Kayayyakin Gwamnati A Binuwe

October 11, 2025
Sanatan Bauchi Ta Arewa Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Sanatan Bauchi Ta Arewa Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

October 11, 2025
Sojoji Da ‘Yansanda Sun Ceto Mutum Shida Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba

Sojoji Da ‘Yansanda Sun Ceto Mutum Shida Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba

October 11, 2025
Babban Kwamanda Ya Jagoranci Ceton Mutanen Da Aka Sace A Kwara

Babban Kwamanda Ya Jagoranci Ceton Mutanen Da Aka Sace A Kwara

October 11, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Tabbatar Da Mutuwar Wata Ba’amurkiya Da Ta Ziyarci Saurayinta A Jihar Delta

October 11, 2025
Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya

Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya

October 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.