• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Badakala: EFCC Ta Kwato Biliyan 30 Daga Wajen Dakataccen Akanta-Janar Idris

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Zargin Badakala: EFCC Ta Kwato Biliyan 30 Daga Wajen Dakataccen Akanta-Janar Idris
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta ce, zuwa yanzu ta kwato sama da naira biliyan talatinĀ  daga hannun dakataccen Akanta-Janaral na kasa, Ahmed Idris.

Shugaban hukumar ta EFCC, Abdulrasheed Bawa, shi ne ya shaida hakan a ganawarsa da ‘yan jarida a Abuja a ranar Alhamis, yayin da ke bayani filla-dilla kan irin nasarorin da hukumar ta cimma a shekarar 2022.

  • ā€˜Yansandan Sun sun Cafke Wasu Jami’an EFCC Na Bogi A Delta

Daga cikin nasarorin da hukumar yaki da cin hanci da rashawar ta samu daga watan Janairun 2022 zuwa Disamban 2022 har da farauto sama da naira N134,33,759,574.25, dalar Amurka 121,769,076.30, Fam 21,020.00, Yero 156,925.00, Kudaden kasar Sin 21,350.00, CEFA 300,000.00, hadi da wasu tulin kudaden da suka kwato.

Ya kuma ce, mutane sama da 3,615 ne suka shiga jerin binciken hukumar a wannan adadin lokacin bisa zargin tafka rashawa daban-daban, ya nanata cewa gwamnati mai ci ta maida hankali sosai wajen yaki da cin hanci da rashawa don haka ne aka samu nasarori sosai.

Bawa ya sanar da cewa a dukkanin fadin kasa za su yi gwanjon motocin da suka kwato da gidaje sama da 150 ga masu bukatar saya.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar AmbaliyaĀ 

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

Bawa ya yi albashir da cewa daga lokacin da sashin musamman na yaki da satar kudi ta (SCMUL) ya fara aiki sosai, zai zama da wuya a samu kafar satar kudade a kasar nan.

Idan za a tuna dai hukumar EFCC na cigaba da zargin dakataccen Akanta-Janaral Ahmed Idris da yin sama da fadi da naira biliyan 109.


Daga kanmu, magana ta ʙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jirgin Kasa Ya Yi Awon Gaba Da Mota Dauke Da Fasinjoji A Abuja

Next Post

Kasar Sin Ta Sauya Matakan Yaki Da Annobar COVID-19 Bisa Yanayin Da Take Ciki

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar AmbaliyaĀ 

8 hours ago
Sojoji Sun Kashe ā€˜Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna
Labarai

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

9 hours ago
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu
Manyan Labarai

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

10 hours ago
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya
Labarai

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

11 hours ago
Rashin Tsaro: Ana ʘoʙarin Ganin ʘarshen Haʙurin Arewa – ACF
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Ana ʘoʙarin Ganin ʘarshen Haʙurin Arewa – ACF

13 hours ago
Gwamnatin Sokoto Ta ʘaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta ʘaddamar Da Sabon Bincike
Manyan Labarai

Gwamnatin Sokoto Ta ʘaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta ʘaddamar Da Sabon Bincike

15 hours ago
Next Post
Kasar Sin Ta Sauya Matakan Yaki Da Annobar COVID-19 Bisa Yanayin Da Take Ciki

Kasar Sin Ta Sauya Matakan Yaki Da Annobar COVID-19 Bisa Yanayin Da Take Ciki

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar AmbaliyaĀ 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ā€˜Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin ā€œSha’awar Xi Jinping Ga Al’aduā€ a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin ā€œSha’awar Xi Jinping Ga Al’aduā€ a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da ā€œā€™Yancin Zirga-zirgaā€

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da ā€œā€™Yancin Zirga-zirgaā€

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Talla

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.