• Leadership Hausa
Monday, February 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Zulum Ya Raba Abinci Da Atamfa Na Miliyan 255 Ga Talakawa 70,000

by Muhammad Maitela
3 months ago
in Labarai
0
Zulum Ya Raba Abinci Da Atamfa Na Miliyan 255 Ga Talakawa 70,000

A wani bangare na ayyukan jin kai a ziyarar kwanaki biyu a karamar hukumar Ngala, Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Lahadi ya raba Naira miliyan 255, da kayan abinci da turamen atamfa ga maras galihu kimanin mutum 70,000.

An gudanar da raba kayayyakin ne a wurare uku: garin Ngala, Gamboru da Wulgo, dukkansu a karamar hukumar Ngala, wanda ya hada maza da mata wadanda suka ci gajiyar tallafin.

  • Bayan Kwashe Shekaru A Garkame, Zulum Ya Sake Bude Kasuwar Shanu Ta Gamboru

Tun a ranar Jummu’a Gwamna Zulum ya isa Gamboru inda ya shafe dare biyu yana gudanar da ayyukan jinkai da sauran ayyukan ci gaban yankin.

Gwamna Zulum ya ce, “Yawancin al’ummar karamar hukumar Ngala sun fuskanci ibtila’in ambaliyar ruwa wanda ya lalata gidaje da gonaki. Wanda hakan ya tilasta dole gwamnati ta sa hannu don rage tasirin matsalolin da jama’a ke fuskanta, kuma zamu ci gaba da tallafa wa mutanenmu da ke cikin bukata har sai sun samu damar tsayawa da kafafunsu.” in shi.

Kafin raba kayan abinci, tsabar kudi tare da turamen atamfa, Gwamna Zulum a ranar Asabar ya sake bude Kasuwar Shanu ta kasa da kasa ta Gamboru wadda aka rufe kusan shekaru 7 saboda ayyukan Boko Haram.

Labarai Masu Nasaba

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

Wanda nan take manyan motocin dakon kaya na tireloli suka fara dakom dabbobi, daga kasuwar Gamboru zuwa Maiduguri da sauran sassan Nijeriya.

Gwamna Zulum ya bayyana godiyarsa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa gagarumin kokari tare da shugabanci nagari, wanda ya haifar da zaman lafiya a Borno da fadin kasar nan baki daya.

A hannu guda kuma, Gwamna Zulum ya yaba wa sojojin Nijeriya hadi da sauran jami’an tsaro bisa sadaukarwar da suka nuna wajen samar da yanayi mai kyau da ya ba da damar maido da harkokin tattalin arziki a fadin jihar Borno.

Previous Post

An Rufe Babban Taron COP14

Next Post

An Jinjinawa Matakan Sin Na Shawo Kan Kalubalen Sauyin Yanayi

Related

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri
Rahotonni

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

3 hours ago
Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?
Labarai

Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

5 hours ago
NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja
Labarai

NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

6 hours ago
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Kotu Da Ɗansanda

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

9 hours ago
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Tir Da Kisan Fulani 40 A Jihar Nasarawa
Labarai

Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Tir Da Kisan Fulani 40 A Jihar Nasarawa

11 hours ago
Sojoji Sun Kama Mutum 116 Da Ke Yin Laifuka Daban-daban A Legas
Kotu Da Ɗansanda

Sojoji Sun Kama Mutum 116 Da Ke Yin Laifuka Daban-daban A Legas

12 hours ago
Next Post
An Jinjinawa Matakan Sin Na Shawo Kan Kalubalen Sauyin Yanayi

An Jinjinawa Matakan Sin Na Shawo Kan Kalubalen Sauyin Yanayi

LABARAI MASU NASABA

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

February 5, 2023
Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

February 5, 2023
Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

February 5, 2023
Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

February 5, 2023
Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

February 5, 2023
Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

February 5, 2023
An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

February 5, 2023
NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

February 5, 2023
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

February 5, 2023
Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

February 5, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.