• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari A Daren Sallah, Sun Kashe Mutane, Sun Sace Wasu A Sokoto

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Tsaro
0
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari A Daren Sallah, Sun Kashe Mutane, Sun Sace Wasu A Sokoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hasashen gudanar da bukukuwan murnar Sallah Eid-el-Kabir a unguwar Dukun Doki da ke ƙaramar hukumar Gwadabawa a jihar Sakkwato ya koma ban tausayi yayin da wasu ‘yan bindiga suka kai hari inda suka kashe mutane shida tare da yin awon gaba da wasu mutanen da ba a tantance adadinsu ba sa’o’i kadan kafin bikin.

Harin dai ya faru ne da misalin karfe 11:30 na daren ranar Asabar, lamarin da ya haifar da firgici a yayin da maharan ɗauke da makamai suka yi ta harbi ba kakkautawa, lamarin da ya tilastawa mazauna ƙauyuka da dama tserewa cikin daji da kuma yankunan da ke kusa da su domin tsira da rayukansu.

  • Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto
  • Yadda Gwamnan Zamfara Ya Ƙaddamar Da Adaidaita Sahu 650 Da Babura 1000 A Sokoto

Wani mutum a ƙauyan mai suna Bala Tudun Doki ya bayyana cewa harin bazatan ya haifar da fargaba a ƙauyuka da dama da suka hada da Asara Kudu, da Asara Arewa, da Chimola Arewa, da Chiomola Kudu, Gidan Kaya, da Gigane, da Salame, da kuma Mammande, har yanzu ba a san ainihin adadin mutanen da aka sace ba, domin har yanzu ba a san ko su waye suka nemi mafaka a wurare masu tsaro.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Sokoto, Ahmad Rufa’i, ya tabbatar da mutuwar mutane da kuma rashin tabbas da ake ci gaba da yi dangane da adadin mutanen da aka sace. Ya ce, “An tabbatar da mutuwar mutane shida a asibitin, amma har yanzu ba a tabbatar da adadin mutanen da aka sace ba, zan sanar da ku da wani karin bayani.”

Karamar Hukumar Gwadabawa da ke shiyyar Sakkwato ta Gabas ta sha fama da hare-haren ‘yan bindiga a tsawon shekaru, lamarin da ya ƙara ta’azzara matsalar tsaro a yankin.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

Bayan Sulhu  Da Ƴan Bindiga, An Saki Mutane 70 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Katsina


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArmyBanditsBarazanar tsaroPoliceSokotoTerrorist
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sanarwar Taron Kolin G7 Ta Yi Amfani Da Batutuwan Da Suka Shafi Kasar Sin Wajen Shafa Mata Bakin Fenti

Next Post

Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Farfadowa Tare Da Nuna Kyakkyawar Yanayi A Watan Mayu

Related

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ
Tsaro

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

12 hours ago
Bayan Sulhu  Da Ƴan Bindiga, An Saki Mutane 70 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Katsina
Tsaro

Bayan Sulhu  Da Ƴan Bindiga, An Saki Mutane 70 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Katsina

2 weeks ago
Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya
Tsaro

Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya

2 weeks ago
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro
Tsaro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

3 weeks ago
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro
Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

3 weeks ago
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

4 weeks ago
Next Post
Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Farfadowa Tare Da Nuna Kyakkyawar Yanayi A Watan Mayu

Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Farfadowa Tare Da Nuna Kyakkyawar Yanayi A Watan Mayu

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.