Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

wamna Ganduje Ya Bada Kulawa Sosai Ga Makarantun Islamiyya

by
2 years ago
in LABARAI
2 min read
wamna Ganduje Ya Bada Kulawa Sosai Ga Makarantun Islamiyya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

­Anyi kira ga Gwamnatin Kano karkashin Dokta Abdullahi Umar Ganduje akan ta kara kwazo akan abinda take wajen bunkasa cigaban ilimin addini ta cigaba da baiwa ilimin makarantun Kur’ani dana Islamiyya kulawa sosai.

Daya daga cikin wadanda kungiyar “BATTLERS” ta karrama bisa gudummuwarsa na gina makaranta na sama da N10,000,000 ta Islamiyya a Unguwar Zage ga al’umma, Alhaji Fatihu Idris Usman Dorayi Bayan Asibitin Murtala ya yi kiran da yake zantawa da manema labarai. Ya kuma kara da cewa, a matsayin Gwamna na mai hidimtawa addini ya dada jajircewa wajen taimakawa makarantun Islamiyya saboda sunfi na Boko muhimmanci, Duk da dai sun yi farin ciki da kwamiti daya kafa bisa jagorancin Dokta Tahar Adamu, Kwamishinan addini na duba makarantun Kur’ani da suke sa ran za’a basu kulawa na musamman a jihar Kano.

Alhaji Fatihu Idris Usman ya godewa Allah bisa wannan karramawa da akayi masa tare da jan hankalin al’umma suyi koyi da abubuwa da za su taimakawa cigaban ilimi.Unguwanni su rika hada-kai a rika bude kungiyoyi a rika duba ratuwa na jama’a ana samun hadin-kai a taimakawa juna domin rayuwa a wannan zamani ba za’a yi nasara ba mutukar ba’a hada kai ba dukkan al’umna a taimaki juna wadanda suke da bukata an sansu a hada-kai a taimaka musu.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Alhaji Fatihu ya ce, baiso aka bayyana cewa shiya gina makaranta ba don abu ne ya yi don Allah da taimako aka baiwa Allah da Manzo to kamata ya yi a rufe. Amma tunda an bayyana abinda ya ja hankalinsa shine yara da suke dasu sama da dubu dake karatu kullum akan gada kowane lokaci komai tsananin sanyi da damina da rana wannan tasa ya ci alwashin in Allah ya kawo wani abu a kusa da wajen da za’a samu a gina musu makaranta za’a saya a gina. Allah cikin ikonsa ya kawo wasu gidaje guda biyu a kusada wajen da suke aka saya akayi musu makaranta da suke karatu a ciki yanzu.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnoni 9 Da Kotun Koli Ta Kwace Kujerunsu

Next Post

Tambuwal Ne Zabinmu A Shugaban Kasa Na 2023 -Musa Gambo Zariya

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
57 mins ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
3 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
3 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

Next Post
Tambuwal Ne Zabinmu A Shugaban Kasa Na 2023 -Musa Gambo Zariya

Tambuwal Ne Zabinmu A Shugaban Kasa Na 2023 -Musa Gambo Zariya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: