• Leadership Hausa
Sunday, December 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Addu’ar Tinubu Ga PDP Ya Nuna Alamun Nasara A Gare Mu – PDP

by Sadiq
1 year ago
in Manyan Labarai
0
2023: Addu’ar Tinubu Ga PDP Ya Nuna Alamun Nasara A Gare Mu – PDP
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar PDP ta ce subul da baka da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya yi a wajen kaddamar da takararsa a Jihar Filato, kan nemawa PDP albarka a maimakon APC, wata alama ce ta nasara.

PDP ta ce wannam wata ‘yar manuniya ce ta cewar jam’iyyar ce za ta yi nasara a babban zaben 2023.

  • Yawan Kayayyakin Da Masana’antu Sin Suka Samar Ya Karu Da Kaso 5 A Watan Oktoba
  • Shugaba Xi Jinping Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Afirka Ta Kudu Da Na Kasar Senegal

Sakataren yada labaran jam’iyyar na kasa, Debo Ologunagba ne, ya bayyana hakan a ranar Talata, inda ya ce nasara na tare da su ba jam’iyya mai mulki ba.

Hakazalika, ya ce yana da kyau APC ta fahimci cewar ‘yan Nijeriya ba sa muradin sauraren dukkan wani jawabi daga bakin dan takararta.

“Dan takarar APC ya fi kyau ya mayar da hankali kan bayanan bogi da ya bayar wanda suka shafi iliminsa, shekaru da kuma tarin aikin da ya yi ga ‘yan Nijeriya a yanzu.

Labarai Masu Nasaba

CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024

Zaben Kano: Alkali Na Fuskantar Tuhuma Kan Kuskuren Da Aka Tafka

“Yi wa PDP addu’a wata alama ce ta nasara, wanda Asiwaju Tinubu da yana da kwarin guiwa da ya nemi gafarar ‘yan Nijeriya ya hakura da neman takara,” kamar yadda ya bayyana.

Tags: APCFilatoNasaraPDPtakaraTinubuZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yawan Kayayyakin Da Masana’antu Sin Suka Samar Ya Karu Da Kaso 5 A Watan Oktoba

Next Post

2023: Mutane 12,000 Sun Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC A Kaduna

Related

CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024
Manyan Labarai

CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024

1 day ago
Zaben Kano: Alkali Na Fuskantar Tuhuma Kan Kuskuren Da Aka Tafka
Manyan Labarai

Zaben Kano: Alkali Na Fuskantar Tuhuma Kan Kuskuren Da Aka Tafka

1 day ago
Shari’ar Zaben Gwamnoni: Kallo Ya Koma Kotun Koli
Manyan Labarai

Shari’ar Zaben Gwamnoni: Kallo Ya Koma Kotun Koli

2 days ago
Lallai A Rika Hukunta Masu Aikata Laifukan Zabe
Manyan Labarai

Lallai A Rika Hukunta Masu Aikata Laifukan Zabe

2 days ago
Ba Sai Da Yawan Kuri’u Kadai Ake Lashe Zabe Ba – Doguwa
Manyan Labarai

Ba Sai Da Yawan Kuri’u Kadai Ake Lashe Zabe Ba – Doguwa

2 days ago
Kwace Wa NNPP Zaben Kano Na Iya Haddasa Tashin Hankali A Afrika – NNPP
Manyan Labarai

Kwace Wa NNPP Zaben Kano Na Iya Haddasa Tashin Hankali A Afrika – NNPP

3 days ago
Next Post
2023: Mutane 12,000 Sun Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC A Kaduna

2023: Mutane 12,000 Sun Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Kamfanin Nokia Ya Zuba Jari Wajen Karfafa Kimiyyar Sadarwa A Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Kamfanin Nokia Ya Zuba Jari Wajen Karfafa Kimiyyar Sadarwa A Nijeriya

December 2, 2023
Hizba Ta Gana Da Kungiyar Masu Bege, Ta Bukaci Su Tsabtace Harshe

Hizba Ta Gana Da Kungiyar Masu Bege, Ta Bukaci Su Tsabtace Harshe

December 2, 2023
Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo

Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo

December 2, 2023
Tinubu

Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Biyan Sabon Tsarin Albashi Daga Afrilun 2024 – Minista

December 2, 2023
Furodusoshin Kannywood Sun Yi Taron Kawo Gyara A Masana’antar

Furodusoshin Kannywood Sun Yi Taron Kawo Gyara A Masana’antar

December 2, 2023
Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa

Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa

December 2, 2023
Firaministan Cuba: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Za Ta Amfanawa Duk Duniya

Firaministan Cuba: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Za Ta Amfanawa Duk Duniya

December 2, 2023
Dambarwar Zabe: Laifin Wane Ne, Jam’iyyu, Lauyoyi Ko Alkalai?

Dambarwar Zabe: Laifin Wane Ne, Jam’iyyu, Lauyoyi Ko Alkalai?

December 2, 2023
CGTN: Kashi 90 Na Masu Kada Kuri’ar Jin Ra’ayi Sun Bukaci Burtaniya Da Ta Maido Da Kayayyakin Tarihi

CGTN: Kashi 90 Na Masu Kada Kuri’ar Jin Ra’ayi Sun Bukaci Burtaniya Da Ta Maido Da Kayayyakin Tarihi

December 2, 2023
An Bayyana Jigo Da Tambari Na Shirin Telabijin Na Musamman Na Murnar Bikin Bazara Na 2024 Na Kasar Sin

An Bayyana Jigo Da Tambari Na Shirin Telabijin Na Musamman Na Murnar Bikin Bazara Na 2024 Na Kasar Sin

December 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.