• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: An Bukaci ‘Yan Takara Su Yi Koyi Da Manufofin Yariman Bakura — Onaiyekan

by Muhammad
3 years ago
2023

A ci gaba da tuntubar kungiyoyi da shugabannin Addinai da tsohon gwamnan Jihar Zamfara kuma daya daga cikin masu takarar shugaban kasa a karkashin Jam’iyyar APC, Sanata Ahmad Rufa’i Sani Yarima, yake yi.2023

Sanata Yarima ya ziyarci babban malamin Coci kuma shugaban gidauniyar wanzar da zaman lafiya, John Cardinal O. Onaiyekan a gidansa da ke Abuja don sanar da shi kudurinsa na takarar shugaban kasa a Jam’iyyar APC da neman tabarraki da addu’a da tabbatar da niyyarsa ta samar da zaman lafiya a Nijeriya.

  • Babu wata Yarjejeniya Da Aka Gindaya Cewa Za A Ba Tinubu Shugaban Kasa Bayan Buhari -Yerima
  • 2023: Yarima Ne Kadai Zai Iya Dorawa Da Irin Nasarar Da Buhari Ya Samu A Mulki —Olumide

Yarima ya ce, kirkiro ma’aikatar kula da harkokin Addinai a Nijeriya zai taimaka wurin samar da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai a Nijeriya2023

Ahmad Yerima ya tabbatar da cewa a burinsa na ceto Nijeriya da kuma matsayinsa na dan Jam’iyyar APC mai biyayya, zai goyi bayan duk wanda Jam’iyyar ta tsayar a matsayin dan takararta ko da kuwa shi bai samu nasara zama dan takarar Jam’iyyar ba.

Sanata Yarima ya ce dukda cewa mai alfarma Sarkin Musulmi na jagorantar majalisar addinai kuma suna kokari, dukda haka akwai bukatar a samu fiye da haka, ” Yana da kyau a samu ma’aikata ta musanman da zata kula da harkokin addinai da zata kula da lamuran Musulmi da Kiristoci a Nijeriya, wannan na cikin kunshin kudurinmu cikin ikon Allah da zarar mun yi nasara a 2023” Cewar Yarima.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

A nasa jawabin babban malamin cocin, John Cardinal Onaiyekan, ya ce kowane dan adam yana iya bakin kokarinsa kan neman bukatarsa sai da kuma Allah ne mafi sanin waye zai zama shugban Nijeriya a gobe cikin dubban maza da mata da muke da su.

Bishop Onaiyekan ya ce, “Zan ci gaba da yi maka Addu’a da neman Allah ya ci gaba da shiga lamuranka a cikin wannan gwagwarmaya”.

Onaiyekan, ya bukaci sauran jagororin Siyasa da masu muradin tsayawa takara da su yi koyi da salon Ahmad Sani Yarima, ta yadda za su samu hasken damar shugabancin Nijeriya cikin dafawar ubangiji.

A yayin ziyarar Sanata Yerima yana tare da dawagar yakin neman zabensa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha
Siyasa

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

November 4, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump
Labarai

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Next Post
Manyan Kurakuran Iyaye Wajen Tarbiyya (II)

Manyan Kurakuran Iyaye Wajen Tarbiyya (II)

LABARAI MASU NASABA

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.