• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Ta Koka Kan Yadda Jami’an CJTF Ke Cin Zarafin ‘Ya’Yanta A Borno

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
PDP Ta Koka Kan Yadda Jami’an CJTF Ke Cin Zarafin ‘Ya’Yanta A Borno
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sakataren yada labaran jamiyyar PDP a Jihar Borno, Mista Amos Adziba, ya koka yadda jami’an tsaro na sa kai wato CJTF da ke a jihar ke cin zarfin ‘ya’yanta.

Amos wanda ya bayyana hakan a cikin sanarwar da ya fitar ya kan kan yadda wani faifan Bidiyo ya nuna ‘yan CJTF a karamar hukumar Konduga suke cin zarfin wasu daga cikin ‘ya’yan PDP har da suka kama ‘ya’yan na PDP, inda ya yi nuni da cewa, irin cin zarfin da suke yiwa ‘ya’yan na PDP, abin ya wuce iyaka

  • Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Riba Ce Ga Kasashe Masu Tasowa
  • IMMOWA Ta Horar Da Mata Da Yaran Jami’an Shige Da Fice Sana’o’i  

Ya yi kira ga gwamnan jihar Babagana Zulum da ya gaggauta daukar mataki a kan lamarin tare da hukunta jami’an da suka aikata ta’asar a kan ”ya’yan na PDP.

A cewarsa, isan cin zarfin da jami’an suke yiwa ‘ya’yan na PDP na da basaba ne da zaben 2023, ina son in sanar da cewa, Allah ne kawai ya san wanda zai samu nasara a lokacin zaben.

Amos ya kara da cewa, cin zarfin da jami’an suke yiwa ‘ya’yan PDP a jihar ya isa haka domin a yanzu, ba mulkin soji ake yi a kasar nan ba kuma idan zabe ya zo, masu kada kuri’a ne, za su yanke hukunci.

Labarai Masu Nasaba

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

Sakataren ya ce, APC a jihar, ta daina cin zarfin ‘ya’yan na PDP a jihar. domin ba za mu ci gaba da jure hakan ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BornoCin ZarafiCJTFPDP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Riba Ce Ga Kasashe Masu Tasowa

Next Post

Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu

Related

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas
Labarai

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas

44 minutes ago
Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos
Labarai

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

2 hours ago
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027
Labarai

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

16 hours ago
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC
Manyan Labarai

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

16 hours ago
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

24 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

24 hours ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu

Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu

LABARAI MASU NASABA

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas

July 6, 2025
Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

July 6, 2025
Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

July 6, 2025
Chelsea Ta Kammala ÆŠaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Chelsea Ta Kammala ÆŠaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

July 6, 2025
Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

July 6, 2025
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

July 6, 2025
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

July 6, 2025
Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

July 5, 2025
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.