• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi

by Ahmed Muhammed Danasabe
3 years ago
in Masarautu
0
Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A karon farko, Kungiyar ci gaban Zabarmawa (ZADA) ta gudanar da babban taronta na kasa da kuma kaddamar da asusun zunzurutun kudi har naira miliyan 100, a filin wasa da ke Birnin Kebbi, babban birnin Jihar Kebbi.

Taron wadda ya tattaro dukkan al’ummar Zabarmawa da ke jihohi 36 a Nijeriya da babban birnin tarayya, (Abuja) da kuma sauran kasashen da ke makwabtaka da Nijeriya.

  • Ranar Malaman Kasar Sin: Menene Sirrin Ci Gaban Kasar Sin?
  • Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda

Da yake jawabi a wajen taron, Sarkin Zabarmawan Jihar Legas, Alhaji Aliyu Abubakar, ya bayyana farin cikinsa duba da yadda al’ummar Zabarmawa daga sassa daban-daban na Nijeriya da kasashe makwabta suka amsa kira.

Ya ce wannan alama ce da ke nuna cewa al’ummar Zabarmawa ‘yan asalin kasar nan ne, saBanin yadda wasu ke kallonsu a matsayin baki daga wasu kasashe, musamman jamhuriyar Nijar.

Alhaji Abubakar ya kuma kara da cewa Zabarmawa suna ba da gagarumin gudunmawa wajen bunkasar tattalin arziki, siyasa da kuma zamantakewar kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)

Tsofaffin ÆŠaliban BUK Sun Yaba Wa Masarautar Hausawan Turai Kan NaÉ—a Ma’ajin Hausawan Turai

Ya yi kira ga ilahirin al’ummar Zabarmawan da su hada kawunansu a duk inda suke a Nijeriya da sauran kasashe, domin ganin sun zama tsintsiya madaurinki daya, sannan ya jinjina wa kungiyar ci gaban al’ummar Zabarmawan (ZADA) a bisa shirya kasaitaccen taro karo na farko a garin Birnin Kebbi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GagarumiTatoZabarmawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bikin Tsakiyar Kaka Na 2022 Da CMG Ya Nuna Ya Samu Yabo Sosai Daga Masu Kallo A Gida Da Waje

Next Post

Burina Na Canza Rayuwar Al’umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf

Related

Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)
Masarautu

Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)

5 months ago
Alh. Hassan Baita Ubawaru (Ma'ajin Hausawan Turai)
Masarautu

Tsofaffin ÆŠaliban BUK Sun Yaba Wa Masarautar Hausawan Turai Kan NaÉ—a Ma’ajin Hausawan Turai

10 months ago
Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa
Labarai

Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa

11 months ago
Tarihin Gusau Da Sarakunanta (2)
Masarautu

Tarihin Gusau Da Sarakunanta (2)

11 months ago
Rikicin Sarautar Kano: Yadda Gwamnatin Abba Ta Sauya Alkibla
Masarautu

Rikicin Sarautar Kano: Yadda Gwamnatin Abba Ta Sauya Alkibla

11 months ago
Tinubu Zai Halarci  Zikirin Juma’a A Fadar Aminu Ado Ta Nassarawa
Addini

Tinubu Zai Halarci Zikirin Juma’a A Fadar Aminu Ado Ta Nassarawa

11 months ago
Next Post
Burina Na Canza Rayuwar Al’umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf

Burina Na Canza Rayuwar Al'umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf

LABARAI MASU NASABA

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Zabarmawa

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.