• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi

by Ahmed Muhammed Danasabe
9 months ago
in Masarautu
0
Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A karon farko, Kungiyar ci gaban Zabarmawa (ZADA) ta gudanar da babban taronta na kasa da kuma kaddamar da asusun zunzurutun kudi har naira miliyan 100, a filin wasa da ke Birnin Kebbi, babban birnin Jihar Kebbi.

Taron wadda ya tattaro dukkan al’ummar Zabarmawa da ke jihohi 36 a Nijeriya da babban birnin tarayya, (Abuja) da kuma sauran kasashen da ke makwabtaka da Nijeriya.

  • Ranar Malaman Kasar Sin: Menene Sirrin Ci Gaban Kasar Sin?
  • Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda

Da yake jawabi a wajen taron, Sarkin Zabarmawan Jihar Legas, Alhaji Aliyu Abubakar, ya bayyana farin cikinsa duba da yadda al’ummar Zabarmawa daga sassa daban-daban na Nijeriya da kasashe makwabta suka amsa kira.

Ya ce wannan alama ce da ke nuna cewa al’ummar Zabarmawa ‘yan asalin kasar nan ne, saBanin yadda wasu ke kallonsu a matsayin baki daga wasu kasashe, musamman jamhuriyar Nijar.

Alhaji Abubakar ya kuma kara da cewa Zabarmawa suna ba da gagarumin gudunmawa wajen bunkasar tattalin arziki, siyasa da kuma zamantakewar kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Bikin Nadin Sabon Sarkin Jere Na 11 Ya Kayatar

Yadda Bikin Bai Wa Sarkin Kagara Sandar Girma Ya Gudana

Ya yi kira ga ilahirin al’ummar Zabarmawan da su hada kawunansu a duk inda suke a Nijeriya da sauran kasashe, domin ganin sun zama tsintsiya madaurinki daya, sannan ya jinjina wa kungiyar ci gaban al’ummar Zabarmawan (ZADA) a bisa shirya kasaitaccen taro karo na farko a garin Birnin Kebbi.

Tags: GagarumiTatoZabarmawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bikin Tsakiyar Kaka Na 2022 Da CMG Ya Nuna Ya Samu Yabo Sosai Daga Masu Kallo A Gida Da Waje

Next Post

Burina Na Canza Rayuwar Al’umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf

Related

Bikin Nadin Sabon Sarkin Jere Na 11 Ya Kayatar
Masarautu

Bikin Nadin Sabon Sarkin Jere Na 11 Ya Kayatar

5 months ago
Zabarmawa
Masarautu

Yadda Bikin Bai Wa Sarkin Kagara Sandar Girma Ya Gudana

6 months ago
Dakta Olusola Saraki: Shekara 10 Da Rasuwar Dattijon Arziki, Baya Goya Marayu
Manyan Labarai

Dakta Olusola Saraki: Shekara 10 Da Rasuwar Dattijon Arziki, Baya Goya Marayu

6 months ago
Gwamnan Bauchi Ya Mika Wa Sarkin Katagum Sandar Girma
Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Mika Wa Sarkin Katagum Sandar Girma

7 months ago
Bagudu Ya Amince Da Nadin Sarakunan Gargajiya 2 A Masarautar Yauri Ta Jihar Kebbi
Masarautu

Bagudu Ya Amince Da Nadin Sarakunan Gargajiya 2 A Masarautar Yauri Ta Jihar Kebbi

7 months ago
Dakta Bashir Bala Getso Ya Zama Jakadan Hausawa
Masarautu

Dakta Bashir Bala Getso Ya Zama Jakadan Hausawa

9 months ago
Next Post
Burina Na Canza Rayuwar Al’umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf

Burina Na Canza Rayuwar Al'umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf

LABARAI MASU NASABA

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

June 4, 2023
Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

June 4, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

June 4, 2023
Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.