• English
  • Business News
Tuesday, May 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bukatar ‘Yan Siyasa Su San Kalaman Da Za Su Furta Lokacin Kamfen

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Siyasa
0
Bukatar ‘Yan Siyasa Su San Kalaman Da Za Su Furta Lokacin Kamfen
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da akwai bukatar sai ‘yan siyasa sun kai zuciyarsu nesa wajen barin yin amfani da kalaman da ba su dace ba, lokacin da suka je yakin neman zabe.

Irin hakan shi ne yake harzuka zuciyar magoya wani dan takara, bayan wasu na wani dan takarar sun furta kalaman da ba su dace ba.

  • Ranar Abokan Hulɗa: NIS Ta Karrama Jami’anta Masu Aiki Tuƙuru
  • Za Mu Yi Nazarin Hukuncin Kotun Daukaka Kara – ASUU

Wannan an fi samun hakan ne idan ‘yan takarar mukami daya suka zo yin kamfen a garin dan takarar da yake adawa ba domin komai ba, sai saboda duk mukami daya suke nema, amma jam’iyyun da suke matakara sun bambanta. Bugu da kari kuma idan suna takarar kujera daya kamar dai yadda na fara yin bayani nan nema abin aka fi samun matsala, a irin wannan yanayi, amma kuma wannan idan duk an kai zuciya nesa ba wani abu ba ne.

Allah ai shi ke ba da mulki ga wanda ya so don haka komai nacin mutum duk wadansu hanyoyin da zai bi domin yin hakan, idan lokacin shi bai yi babu yadda zai yi.‘Yan takarar mukaman siyasa daban- daban ya dace su sanc ewa duk wani abin da ya faru ko na kirki ko akasin haka, lokacin yakin neman zabe, ana ta’allaka irin hakan ne da cewa sune sanadiyar faruwar al’amarin na tashin hankali.

Domin kuwa wani dan takarar ma tsoro yake da shakkun zuwa wurin da ya dace ya je yakin neman zaben, ba domin komai  ba sai don gudun abinda zai iya faruwa.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027

Ko da yake dai ba a taru aka zama daya ba, sai dai kuma wani al’amari ba a rasa nono a riga.

Wasu daga cikin ‘yan takarari dan za su tafi kamfen wani gari, ba suyin taka- tsantsan da irin kalaman da suka dace su yi. Amma duk da sanin cewar kalaman batanci lokacin yakinn eman zabe ba su kamata, sai dai kuma wasu ‘yan siyasar harshirin yin hakan suke yi.

Sunaganin tamkar yin hakan zai kara masu wani kwarjini daga wurin jama’a. Ranar Laraba ta wannan makon ce aka fara gangami na kamfen din siyasa inda akes a ran dukkan ‘yan takarar Shugaban kasa 18, za su shigayin kamfen din.

Haka nan ma ‘yan takarar majalisu nDattawa da na Tarayya, duk cikin wannan watan ne za su fara. Masu takarar gwamna da ‘yan majalisar Jiha su sai 10 gawatan Oktoba 2022.

Wannan shi yasa hukumomi wadanda suka hada da hukumar zabe mai zaman kanta, hukumar kula da harkokin gidajen yada labarai da suka shafi Talabijin da Rediyo, cibiyar horar da ‘yan majalisa ta kasa.

Duk dai maganar daya ce ta yin nesa nesa da kalaman batanci irin wadanda ka iya harzuka magoyabaya, su kai garungumar tashin hankali, wanda ba shi ne ake bukata ba a wannan lokaci da ake fama da tabarbarewar tsaro.

Ita ma majalisar zaman lafiya ta kasa karkashin Shugabancin tsohon Shugaban kasa na mulkin soja ritaya Janar Abdulsalam Abubukar tare da wasu mashahuran mutaned a suka hada da Alhaji Aliko Dangote Bishop Hassan Kuka ba a bar ta a baya ba wajen yin hakan. Saboda kuwa za su yi taro ranar Alhamis duk da zummar jawo hankalin ‘yan siyasa, da sauran masu ruwa da tsaki, ganin an fara yakin neman zabe a guiji furta kalaman da ba su kamata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan SiyasaKalaman BatancitakaraZabeZaben 2023Zaman Lafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Abokan Hulɗa: NIS Ta Karrama Jami’anta Masu Aiki Tuƙuru

Next Post

Shugabanci A Kasuwanci (2)

Related

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa
Labarai

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa

12 hours ago
Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027
Siyasa

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027

16 hours ago
NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC
Siyasa

NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC

1 day ago
Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu
Siyasa

Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

2 days ago
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP
Siyasa

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

3 days ago
Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye
Siyasa

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

6 days ago
Next Post
Shugabanci A Kasuwanci (2)

Shugabanci A Kasuwanci (2)

LABARAI MASU NASABA

Binciken Jin Ra’ayoyi Na CGTN: Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Ce Harajin Fentanyl Ya Gurgunta Hadin Gwiwar Amurka Da Sin Kuma Fiye Da Kashi 90% Na Jama’a Sun Koka Da “Jarabar” Amurka Ta Cin Zarafi

Binciken Jin Ra’ayoyi Na CGTN: Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Ce Harajin Fentanyl Ya Gurgunta Hadin Gwiwar Amurka Da Sin Kuma Fiye Da Kashi 90% Na Jama’a Sun Koka Da “Jarabar” Amurka Ta Cin Zarafi

May 13, 2025
Tsaro: Gwamna Lawal Ya Raba Motoci 140 Ga Jami’an Tsaro A Zamfara 

Tsaro: Gwamna Lawal Ya Raba Motoci 140 Ga Jami’an Tsaro A Zamfara 

May 13, 2025
Sin Tana Kara Kwatar Wa Kasashe Masu Tasowa ’Yanci

Sin Tana Kara Kwatar Wa Kasashe Masu Tasowa ’Yanci

May 13, 2025
Masarautar Saudiyya Ta Raba Magunguna Kyauta Ga Masu Matsalar Ido A Jihar Yobe

Masarautar Saudiyya Ta Raba Magunguna Kyauta Ga Masu Matsalar Ido A Jihar Yobe

May 13, 2025
Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ne Hanya Mafi Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Dake Tsakanin Sin Da Amurka

Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ne Hanya Mafi Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Dake Tsakanin Sin Da Amurka

May 13, 2025
Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Sake Tura Sojoji Cikin Gaggawa Zuwa Borno Da Yobe

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Sake Tura Sojoji Cikin Gaggawa Zuwa Borno Da Yobe

May 13, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

May 13, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

May 13, 2025
An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

May 13, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

May 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.