• English
  • Business News
Sunday, September 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Iya Kawar Da Dukkkanin Matsalolin Nijeriya Muddin Aka Zabeni A 2023 – Tinubu

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Siyasa
0
Zan Iya Kawar Da Dukkkanin Matsalolin Nijeriya Muddin Aka Zabeni A 2023 – Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya ce, muddin aka zabeshi a matsayin shugaban kasa a 2023, zai iya shawo kan dukkanin matsalolin da suke addabar kasar nan.

Tinubu ya kara da cewa zai yi amfani da sabbin na’urorin zamani na Kimiyya wajen yaki da matsalar tsaro tare da yakar ‘yan bindiga dadi, ‘yan ta’adda da sauran matsalolon tsaro muddin ‘yan Nijeriya suka bada nasu goyon bayan ta hanyar zabinsa, ya kuma ce, babu wani yanki na kasar nan da zai sake fama da matsalar tsaro.

  • Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Shafe Kwanaki 12 A Birtaniya

Tsohon gwamnan Jihar Legas din, ya nuna kwarin guiwarsa na cewa zai yi nasara a zaben 2023 da ke tafe da zai gudana a shekara mai zuwa.

Tinubu ke cewa: “Ina da karsashin da zan iya magance dukkanin matsalolin da suke addabar qasar nan tare da daidaita alakar kasar bisa turbar da ta dace.”

Tinubu, wadda ke jawabi a wajen taron tattalin arziki da zuba hannun jari karo na 7 na jihar Kaduna (KADINVEST 7.0) ya kare da cewa gwamantinsa za ta tabbatar da inganta sashin kasuwanci tare da samar da hasken wutar lantarki yadda ya kamata a kasa baki daya.

Labarai Masu Nasaba

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Ya ce, tabbas al’ummar Nijeriya za ji dadin gwamnatinsa domin a shirye yake ya hidimta wa kasar domin lamura su samu dawowa yadda ya kamata.

“Za mu toshe kafofin sata da handame dukiyar al’umma domin tabbatar da gaskiya da adalci,” a cewar Tinubu.

Tinubu wanda ya samu rakiyar Gwamnonin Jigawa da Kebbi da wasu kusoshin jam’iyyar APC zuwa wajen taron a Kaduna.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamfanonin Sin Suna Hayar Ma’aikata A Zimbabwe

Next Post

Kasar Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan-Adam Da Ake Iya Sarrafa Shi Daga Nesa

Related

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago
Siyasa

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

6 days ago
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)
Siyasa

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

7 days ago
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC
Siyasa

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

1 week ago
PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya
Siyasa

PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

1 week ago
INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC
Manyan Labarai

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

2 weeks ago
APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami
Manyan Labarai

APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

2 weeks ago
Next Post
Kasar Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan-Adam Da Ake Iya Sarrafa Shi Daga Nesa

Kasar Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan-Adam Da Ake Iya Sarrafa Shi Daga Nesa

LABARAI MASU NASABA

Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

September 21, 2025
Tinubu

Babu Wanda Ya Jawo Ra’ayina  Zuwa Masana’antar Kannywood —Umar Hassan (2)

September 21, 2025
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

September 21, 2025
Ko Ka San Dalilin Da Zai Bai Wa Nijeriya Damar Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya?

Ko Ka San Dalilin Da Zai Bai Wa Nijeriya Damar Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya?

September 21, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

September 21, 2025
Tinubu

An Cafke Wani Magidanci Da Lafin Sojan Gona A Katsina

September 21, 2025
Tinubu

Wata Mahanga Ta Daban Ta Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 21, 2025
Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

September 21, 2025
Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

September 21, 2025
Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU

Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU

September 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.