• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

by Sadiq
3 years ago
Dan Sanda

Wani dan sanda a Jihar Kebbi ya daba wa abokin aikinsa almakashi har lahira sakamakon mugun musu. 

ASP Shu’aibu Sani-Malunfashi, an ce mataimakin Sufetan ‘yansanda (ASP), Abdullahi Garba, abokin aikinsa ne ya daba masa wuka a hakarkarinsa na hagu da almakashi.

  • GORON JUMA’A
  • PDP Ta Yi Satar Amsa Daga Manufofin Buhari – Tinubu

DSP Nafi’u Abubakar, kakakin rundunar ‘yansandan Jihar Kebbi, a wata sanarwa da ya fitar, ya bayyana cewa jami’an biyu sun samu sabani da ya rikide zuwa fada a gaban shagon Garba.

A cewar kakakin, an fara gudanar da bincike kan lamarin kamar yadda Ahmed Magaji-Kontagora, kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kebbi ya bayar da umarni.

Sanarwar ta bayyana cewa, CP ya yi Allah-wadai da wannan mummunan lamari, inda ta bayyana shi a matsayin wanda ya saba wa horon aikin ‘yansanda, ayyuka da ka’idojin rundunar ‘yansanda, da kuma sauran dokokin da suka shafi Tarayyar Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Sanarwar ta kara da cewa, “Lamarin ya faru ne a ranar 1 ga watan Oktoba, 2022. A yayin da ake tsaka da abun, ASP Abdullahi Garba ya caka wa ASP Shu’aibu Sani-Malunfashi almakashi a hakarkarinsa na hagu.”

Bayan samun rahoton, sanarwar ta bayyana cewa DPO Argungu, ya garzaya wurin da lamarin ya faru, inda ya damke jami’in da ya aikata laifin, sannan ya kwace makamin.

Ya kara da cewa shi (DPO) ya garzaya da Sani-Malunfashi zuwa asibitin Sir Yahaya da ke Birnin Kebbi, inda wani likita ya tabbatar da rasuwarsa.

Sanarwar ta bayyana cewa, nan take aka kama Garba tare da tsare shi a sashen binciken manyan laifuka na jihar (CID), Birnin Kebbi, inda ta ce an kuma mika karar zuwa sashen kisan kai domin gudanar da bincike mai zurfi domin gano mumunan lamarin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sabbin Ministoci
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC
Manyan Labarai

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Next Post
Daraktocin Da APC Ta Kora Sun Yi Zargin An Handame Biliyoyi A Jam’iyyar

Daraktocin Da APC Ta Kora Sun Yi Zargin An Handame Biliyoyi A Jam'iyyar

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025
Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

October 16, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

October 16, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

October 16, 2025
Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

October 16, 2025
Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.