ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

by Sadiq
4 years ago
Dan Sanda

Wani dan sanda a Jihar Kebbi ya daba wa abokin aikinsa almakashi har lahira sakamakon mugun musu. 

ASP Shu’aibu Sani-Malunfashi, an ce mataimakin Sufetan ‘yansanda (ASP), Abdullahi Garba, abokin aikinsa ne ya daba masa wuka a hakarkarinsa na hagu da almakashi.

  • GORON JUMA’A
  • PDP Ta Yi Satar Amsa Daga Manufofin Buhari – Tinubu

DSP Nafi’u Abubakar, kakakin rundunar ‘yansandan Jihar Kebbi, a wata sanarwa da ya fitar, ya bayyana cewa jami’an biyu sun samu sabani da ya rikide zuwa fada a gaban shagon Garba.

ADVERTISEMENT

A cewar kakakin, an fara gudanar da bincike kan lamarin kamar yadda Ahmed Magaji-Kontagora, kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kebbi ya bayar da umarni.

Sanarwar ta bayyana cewa, CP ya yi Allah-wadai da wannan mummunan lamari, inda ta bayyana shi a matsayin wanda ya saba wa horon aikin ‘yansanda, ayyuka da ka’idojin rundunar ‘yansanda, da kuma sauran dokokin da suka shafi Tarayyar Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Sanarwar ta kara da cewa, “Lamarin ya faru ne a ranar 1 ga watan Oktoba, 2022. A yayin da ake tsaka da abun, ASP Abdullahi Garba ya caka wa ASP Shu’aibu Sani-Malunfashi almakashi a hakarkarinsa na hagu.”

Bayan samun rahoton, sanarwar ta bayyana cewa DPO Argungu, ya garzaya wurin da lamarin ya faru, inda ya damke jami’in da ya aikata laifin, sannan ya kwace makamin.

Ya kara da cewa shi (DPO) ya garzaya da Sani-Malunfashi zuwa asibitin Sir Yahaya da ke Birnin Kebbi, inda wani likita ya tabbatar da rasuwarsa.

Sanarwar ta bayyana cewa, nan take aka kama Garba tare da tsare shi a sashen binciken manyan laifuka na jihar (CID), Birnin Kebbi, inda ta ce an kuma mika karar zuwa sashen kisan kai domin gudanar da bincike mai zurfi domin gano mumunan lamarin.

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Next Post
Daraktocin Da APC Ta Kora Sun Yi Zargin An Handame Biliyoyi A Jam’iyyar

Daraktocin Da APC Ta Kora Sun Yi Zargin An Handame Biliyoyi A Jam'iyyar

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.