• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Ku Sha Kuruminku, Nan Gaba Kadan A Nijeriya Za A Samu Tikitin Kirista Da Kirista” —In Ji Matar Tinubu

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Siyasa
0
“Ku Sha Kuruminku, Nan Gaba Kadan A Nijeriya Za A Samu Tikitin Kirista Da Kirista” —In Ji Matar Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Sanata Oluremi Tinubu a ranar Laraba ta ce, tikitin Musulmi da Musulmi ya bude wani sabon salo kuma sabon babi a siyasar kasar nan a 2023.

Da take buga misali da tikitin Shugaban kasa na musulmai biyu a jam’iyyar APC da yadda hakan ke cigaba da janyo cece-kuce, matar na Tinubu ta yi fatan cewa nan gaba kuma wata rana sai an samu tikitin Kirista da Kirista biyu a kasar nan.

  • 2023: Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Da Aka Shigar Kan Kalubalantar Takarar Tinubu

Kan hakan ne ta ce ga masu daga jijiyar wuya kan hakan da su sha kuruminsu yanzu an bude babi ne don kuwa wata rana za a samu tikitin Kirista biyu.

Ta yi wannan harsashen ne a yayin gangamin kamfen din APC na Mata a shiyyar Kudu Maso Yamma da ya gudana a Mobolaji Johnson Arena a Legas.

“Dangane da tikitin musulmai biyu, wannan ya bude wani sabon fage a siyasar kasar nan, kuma nan gaba za a sake samun wani makamancinsa. Wani lokaci a nan gaba za mu samu tikitin Kirista da Kirista.”

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

Gwamna Fintiri Ba Zai Bar PDP Ba – Humwashi

Ta mika godiyarta ga uwar gidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari wacce aka tura wa katin gayyata amma ba ta samu halartar ba.

“Muna mika muku godiya bisa fitowa da kuka yi kuka halarci wannan taron. Zuwa na nan kamar zuwa gida ziyara ne. A shekaru 23 da suka wuce, Allah ya albarkaci mijina ya zama gwamna, na ba shi goyon baya dari bisa dari a matsayina ta matar gwamna.”

Matar Tinubu din wacce ta misalta gangamin a matsayin ziyara zuwa gida “Ina kuma godiya ga al’ummar Legas ta tsakiya bisa turani Majalisar Dattawa domin na wakilcesu. Ni ne mace ta farko da ta zama Sanata har sau uku. Wannan babbar damace a gareni. Tun 2007 da mijina ya bar gwamna, na cigaba da aiki wa jama’anmu masu albarka.”

Matar gwamnan Jihar Legas, Dakta Ibijoke Sanwo-Olu, ta ce, Nijeriya na bukatar wani jajirtacce irin Tinubu wanda zai iya tafiyar da harkokin kasar nan a nan gaba.

Ta ce, Gwamnatin Tinubu za ta baiwa Mata damarmaki masu yawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Qatar 2022: Tutar Afirka Na Ke Son Dagawa Bata Larabawa Kadai Ba – Kocin Morocco

Next Post

2023: Matsin Lamba Ba Za Ta Sa Na Janye Takarata Ba – A.A Zaura

Related

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye
Siyasa

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

2 days ago
Gwamna Fintiri Ba Zai Bar PDP Ba – Humwashi
Siyasa

Gwamna Fintiri Ba Zai Bar PDP Ba – Humwashi

5 days ago
Gwamna Abba Kabir Ya Mayar Wa Da Bappa Bichi Martani
Siyasa

Gwamna Abba Kabir Ya Mayar Wa Da Bappa Bichi Martani

6 days ago
Atiku Ne Rikitacce Ba Tinubu Ba
Labarai

Atiku Ne Rikitacce Ba Tinubu Ba

1 week ago
Mataimakin Gwamnan Neja Ya Ki Halartar Bikin Ranar Ma’aikata, Ana Zargin Akwai Takun Saka
Siyasa

Mataimakin Gwamnan Neja Ya Ki Halartar Bikin Ranar Ma’aikata, Ana Zargin Akwai Takun Saka

1 week ago
‘Yan Siyasa Na Komawa APC Don Buƙatar Kansu, Ba Don Jama’a Ba – Dalung
Siyasa

‘Yan Siyasa Na Komawa APC Don Buƙatar Kansu, Ba Don Jama’a Ba – Dalung

1 week ago
Next Post
2023: Matsin Lamba Ba Za Ta Sa Na Janye Takarata Ba – A.A Zaura

2023: Matsin Lamba Ba Za Ta Sa Na Janye Takarata Ba - A.A Zaura

LABARAI MASU NASABA

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

May 10, 2025
Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

May 10, 2025
Tinubu

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

May 10, 2025
Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

May 10, 2025
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

May 10, 2025
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

May 10, 2025
Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

May 10, 2025
Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

May 10, 2025
Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

May 9, 2025
Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.