ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Tuhumar Mutum 8 Da Aikata Luwadi Da Fashi A Zamfara

by Sabo Ahmad
3 years ago
Luwadi

Rundunar jami’an tsaron da ke yaki da tsageru ta ce, ta kama mutum biyu da ake zarginsu da yin luwadi da kuma wasu mutum shida da ake zarginsu da yin satar wayoyi da kuma fashi da makami.

Shugaban kwamitin rundunar tsaron, Bello Bakyasuwa, ne ya bayyana haka, a wani jawabi da ya gabatar a Gusau.

  • A Sake Lale Kan Mayar Da Tubabbun ‘Yan Boko Haram Jihohinsu Na Asali
  • Matar Aure Ta Bukaci Kotu Ta Raba Aurenta Da Mijinta Kan Rashin Kulawa

Bakyasuwa ya ce an kama daya daga cikin wadanda ake zargi da yin luwadin ne a Tudun Wada da ke Gusau.

ADVERTISEMENT

Wanda aka Kaman ya tabbatar da laifin da ake zarginsa da yi na luwadi tare da wani yaro mai shekara bakwai.

Wani daga cikin wadanda ake zargin da aikata wannan badala wanda kuma yake sayar da karas shi ma ya shiga hannu, wanda shi kuma yake yaudararar almajirai a cikin garin Gusau.

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

An Kama Sojoji Biyu A Legas Kan Alaka Da Sarrafa Magungunan Jabu

Wanda aka kaman ya kware wajen yin luwadin da almajirai.

Kamar yadda ya ce, sauran guda shidan da ake zargin su wadanda aka kama su lokacin taron da dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP yin kamfen a Kaura Namoda sauran kuma an kama su a Gusau da laifin rike miyagun makamai da kuma satar waya.

Dukkan wadanda aka Kaman sun amsa laifinsu lokacin da ake yi musu tambayoyi.  Sannan ya kara da cewa,sannan laifin ya saba wa umarnin da gwamna Bello Matawalle ,ai lamba lamba 11na haramta  daba  da shaye-shaye da dykkan wasu miyagun kaifuka.

Bakyasuwa, ya kara da cewa, dukkan wadanda aka Kaman za a gurfanar da su gaban kotu domin yi mudu hukuncin da ya kamata.

Saboda haka sai ya bukaci al’ummar jihar da su ci gaba da ba jami’an hukumar hadin kai, wajen ganin an kawo karshen aikata miyagun laifuka a fadin jihar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
An Kama Sojoji Biyu A Legas Kan Alaka Da Sarrafa Magungunan Jabu
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Sojoji Biyu A Legas Kan Alaka Da Sarrafa Magungunan Jabu

December 20, 2025
An Ceto Wasu Samari 11 ‘Yan Jihar Jigawa Daga Hannun Masu Fataucin Mutane
Kotu Da Ɗansanda

An Ceto Wasu Samari 11 ‘Yan Jihar Jigawa Daga Hannun Masu Fataucin Mutane

December 20, 2025
Next Post
Rahoton MDD: Tattalin Arzikin Kasar Sin Zai Jawo Bunkasuwar Tattalin Arzikin Shiyyar A Shekarar 2023

Rahoton MDD: Tattalin Arzikin Kasar Sin Zai Jawo Bunkasuwar Tattalin Arzikin Shiyyar A Shekarar 2023

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.