ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Zan Yi Tattaki Daga Neja Zuwa Abuja Idan Atiku Ya Ci – Aminu Hassan

by Rabi'at Sidi Bala
3 years ago
Tattaki

Daya daga cikin matasa masu goyon bayan Atiku Abubakar na Jam’iyyar PDP, ya bayyana dalilinsa na yin tattaki matukar dan takarar ya lashe zaben 2023. Ga tattaunawarsa da Rabi’at Sidi Bala kamar haka:

 Ya sunanka?

Sunana Aminu Hassan haifaffen garin Suleja dake Jihar Neja.

ADVERTISEMENT

Me za ka ce game da siyasar 2023?

Ni dan Jamiyyar PDP ne, na yi kudurin in sha Allahu rabbi, in Allah ya ba Alhaji Atiku Abubakar nasarar lashe zaben 2023 zan yi tattaki daga Jihar Neja zuwa Abuja.

LABARAI MASU NASABA

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Me ya sa za ka yi tattakin?

Abun da ya janyo hankalina wajen yin wannan tattaki shi ne; tunda na taso har zuwa girmana ban da wani dan siyasa wada ya wuce Alhaji Atiku Abubakar.

Ko akwai wata boyayyiyar alaka tsakaninka da shi ne?

Gaskiya ba ni da wata halaka da Alh

Atiku Abubakar kuma asali ma ban taba ganinsa ba, kuma ba jiharmu daya da shi ba, kawai cancantar sa ce ma ta sa nayi kudurin haka.

Ba ka tunanin irin kallon da sauran al’umma za su yi maka, musamman ganin yadda kusan hakan ya faru ga wasu a lokutan baya?

Eh! Na san mutane da dama za su yi kallon wahalalle wanda bai da aikin yi, duk abun da za su ce bai dame ni ba, kawai na yi wannan tsakani da Allah, da ya halince ni.

Ya kake kallon yadda jam’iyyar za ta kasance wajen samun nasarar lashe zabe?

Eh! Kin san muliki na Allah ne, amma ina yin kyankyawan zato, akwai nasara. Amma a gun Allah yake Allah bamu, in ba mu kasa ya zama mafi alheri a gare mu baki daya.

Wanne sako kake da shi ga al’umma baki daya?

Eh! to sako da al’ummar Nijeriya shi ne; Allah ya zaba mana shugaba mafi alheri a gare mu baki daya. Sannan su tabbarta sun zabi Alhaji Atiku Abubakar a matsayin shugaban Nijeriya na 2023, saboda shi ne ya fi cancanta, shi kuma ya san matsala Nijeria saboda, na san ina masa fatan Allah ba shi sa’a da nasara duk wanda ya nufe shi Allah ka sa ya zama alkhairi a gare shi, alfarmar Annabi Muhammad (SAW).

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya
Manyan Labarai

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

November 14, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4
Manyan Labarai

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna
Labarai

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

November 13, 2025
Next Post
Barcelona Aka Zurawa Mafi Karancin Kwallaye A Turai

Barcelona Aka Zurawa Mafi Karancin Kwallaye A Turai

LABARAI MASU NASABA

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

November 14, 2025
Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025
Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

November 13, 2025
Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.