ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Zan Yi Tattaki Daga Neja Zuwa Abuja Idan Atiku Ya Ci – Aminu Hassan

by Rabi'at Sidi Bala
3 years ago
Tattaki

Daya daga cikin matasa masu goyon bayan Atiku Abubakar na Jam’iyyar PDP, ya bayyana dalilinsa na yin tattaki matukar dan takarar ya lashe zaben 2023. Ga tattaunawarsa da Rabi’at Sidi Bala kamar haka:

 Ya sunanka?

Sunana Aminu Hassan haifaffen garin Suleja dake Jihar Neja.

ADVERTISEMENT

Me za ka ce game da siyasar 2023?

Ni dan Jamiyyar PDP ne, na yi kudurin in sha Allahu rabbi, in Allah ya ba Alhaji Atiku Abubakar nasarar lashe zaben 2023 zan yi tattaki daga Jihar Neja zuwa Abuja.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

Me ya sa za ka yi tattakin?

Abun da ya janyo hankalina wajen yin wannan tattaki shi ne; tunda na taso har zuwa girmana ban da wani dan siyasa wada ya wuce Alhaji Atiku Abubakar.

Ko akwai wata boyayyiyar alaka tsakaninka da shi ne?

Gaskiya ba ni da wata halaka da Alh

Atiku Abubakar kuma asali ma ban taba ganinsa ba, kuma ba jiharmu daya da shi ba, kawai cancantar sa ce ma ta sa nayi kudurin haka.

Ba ka tunanin irin kallon da sauran al’umma za su yi maka, musamman ganin yadda kusan hakan ya faru ga wasu a lokutan baya?

Eh! Na san mutane da dama za su yi kallon wahalalle wanda bai da aikin yi, duk abun da za su ce bai dame ni ba, kawai na yi wannan tsakani da Allah, da ya halince ni.

Ya kake kallon yadda jam’iyyar za ta kasance wajen samun nasarar lashe zabe?

Eh! Kin san muliki na Allah ne, amma ina yin kyankyawan zato, akwai nasara. Amma a gun Allah yake Allah bamu, in ba mu kasa ya zama mafi alheri a gare mu baki daya.

Wanne sako kake da shi ga al’umma baki daya?

Eh! to sako da al’ummar Nijeriya shi ne; Allah ya zaba mana shugaba mafi alheri a gare mu baki daya. Sannan su tabbarta sun zabi Alhaji Atiku Abubakar a matsayin shugaban Nijeriya na 2023, saboda shi ne ya fi cancanta, shi kuma ya san matsala Nijeria saboda, na san ina masa fatan Allah ba shi sa’a da nasara duk wanda ya nufe shi Allah ka sa ya zama alkhairi a gare shi, alfarmar Annabi Muhammad (SAW).

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir
Labarai

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

November 11, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Manyan Labarai

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025
Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 
Manyan Labarai

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Next Post
Barcelona Aka Zurawa Mafi Karancin Kwallaye A Turai

Barcelona Aka Zurawa Mafi Karancin Kwallaye A Turai

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

November 11, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Yi Barazanar Maka BBC A Kotu Tare Da Neman Diyyar $1bn

November 11, 2025
Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

November 10, 2025
Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

November 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

November 10, 2025
Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

November 10, 2025
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Masu Zagaye Kusa Da Doron Kasa

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Masu Zagaye Kusa Da Doron Kasa

November 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.