• English
  • Business News
Saturday, October 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Azama Wajen Dakile Hadurran Dake Tunkarar Tattalin Arzikin Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
Tattalin Arzikin duniya

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

Firaministan kasar Sin Li Qiang, ya yi kira ga mahalarta taron kasa da kasa game da bunkasa ci gaba na kasar Sin, da su karfafa kwarin gwiwa, da daidaita burikan da ake da su, ta yadda za a kai ga shawo kan hadurra da kalubale dake addabar tattalin arzikin duniya.

Li wanda ya yi wannan kira cikin jawabin sa ga wakilan kasashen waje, mahalarta dandalin na CDF na shekarar 2023 da ya gudana a birnin Beijing, ya ce Sin za ta kiyaye dokokin bunkasa cinikayya, da tattalin arzikin kasa da kasa, da kara bude kofofin ta ga duniya, da kyautata yanayin kasuwa daidai da tsarin kasuwannin duniya, bisa doka da kiyaye ka’idojin kasa da kasa.

  • Tsarin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya: Tsakanin Sin Da Nijeriya Sai Godiya

Taron na bana dai ya hallara jagororin siyasa na kasashe masu ruwa da tsaki, da shugabannin manyan kamfanonin duniya 500, da kwararru da manyan masana daga cibiyoyin ilimi na kasa da kasa, da kuma wakilan manyan hukumomin kasa da kasa.
Wakilan kasashen waje mahalarta taron, sun bayyana gamsu game da yadda kasar Sin ta cimma muhimman nasarori a fannin raya tattalin arziki da zamantakewar al’umma, sun bayyana cewa, kamfanonin kasa da kasa sun ci gajiya daga sauye sauyen da Sin ke aiwatarwa, da kara bude kofa da saurin ci gaban kasar.

Har ila yau, wakilan sun yi amannar cewa, Sin za ta ci gaba da kara bude kofofin ta, tare da ba da muhimmiyar gudummawa ga ci gaban tattalin arzikin duniya. (Mai fassarawa: Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)
Daga Birnin Sin

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

October 11, 2025
An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

October 11, 2025
Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia
Daga Birnin Sin

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

October 11, 2025
Next Post
An Bude Taron Dandalin Boao Na Asiya Na 2023

An Bude Taron Dandalin Boao Na Asiya Na 2023

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

October 11, 2025
An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

October 11, 2025
Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa

Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa

October 11, 2025
Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Maryam Sanda Afuwa Bayan Shafe Shekaru 6 A Gidan Yari

Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Maryam Sanda Afuwa Bayan Shafe Shekaru 6 A Gidan Yari

October 11, 2025
Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

October 11, 2025
Li Qiang Ya Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Koriya Ta Arewa

Li Qiang Ya Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Koriya Ta Arewa

October 11, 2025
Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi

Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi

October 11, 2025
Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto

A Ba Mu Makamai Don Kare Kanmu – Jama’ar Sakkwato

October 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.