ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Da Kasashe Biyar Na Tsakiyar Asiya Sun Bude Sabon Babi Na Sada Zumunta Tsakaninsu

by CMG Hausa
3 years ago

A ranar 18 zuwa ranar 19 ga watan nan, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai hallarci taron kolin Sin da kasashen tsakiyar Asiya da za a gunadar a birnin Xi’an dake lardin Shaanxi tare da shugabannin kasashen tsakiyar Asiya biyar da suka hada da Kazakhstan da Uzbekistan.

Wannan taron koli shi ne babban taron diplomassiya na farko da Sin za ta yi a bana, wanda kuma shi ne taron koli na farko da shugabannin kasashen shida za su gudanar a zahiri tun bayan kulla huldar diplomassiya yau shekaru 31 da suka gabata.

  • DSS Ta Kama ‘Yan Ta’adda 3 A Kaduna Da Kano

“Na fito daga lardin Shaanxi na kasar Sin, wanda shi ne asalin tsohuwar hanyar siliki.” A watan Satumba na shekarar 2013, shugaba Xi ya fara ziyararsa ta farko a tsakiyar Asiya. Yayin da ya gabatar da jawabi a jami’ar Nazarbayev dake Kazakhstan, ya waiwayi tsohuwar hanyar siliki mai tarihin shekaru fiye da 2000 da ta hada nahiyoyin Turai da Asiya, kuma ya ba da darasin da tsohuwar hanyar siliki ta baiwa zuri’ar da ta biyo baya.

ADVERTISEMENT

A cikin shekaru goma da suka gabata, manyan jami’an Sin da kasashe biyar na tsakiyar Asiya sun yi mu’ammala sosai, inda shugaba Xi ya kai ziyara yankin har sau bakwai.

A cikin taron kolin Sin da tsakiyar Asiya da za a gudanar nan ba da dadewa ba, Sin da kasashen biyar za su sake nuna ci gaban abotarsu mai inganci ga kasa da kasa, kuma dalilin da ya sa shi ne bangarorin biyu sun gane sirrin samun nasara. Kamar yadda shugaba Xi ya ce, Sirrin samun nasara game da dangantakar da Sin da kasashe biyar na tsakiyar Asiya suka gudanar cikin shekaru 30 da suka gabata, shi ne mutunta juna, tabbatar da kyakkyawar makwabtaka, hadin kai, cin moriyar juna da kuma samun nasara tare. (Safiyah Ma)

LABARAI MASU NASABA

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow
Daga Birnin Sin

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025
An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
Inter Milan Ta Je Wasan Karshe Na Gasar Zakarun Turai

Inter Milan Ta Je Wasan Karshe Na Gasar Zakarun Turai

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.