• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tabbas Za’a Karyata Jita-Jitar Dake Shafawa Jihar Tibet Bakin Fenti

by CMG Hausa
2 years ago
Tibet

Jihar Tibet ta kasar Sin ta samu ‘yanci cikin lumana, a ranar 23 ga watan Mayun shekara ta 1951, al’amarin da ya tona asirin wasu gungun mutanen kasashen waje, na balle jihar daga cikin kasar Sin.

Kana tun daga ranar, Tibet ta shiga sabon tarihi, inda miliyoyin bayi manoma suka samu ‘yancin kai, da cikakken tabbacin kare hakkin dan Adam da zama ginshikan kasa, ta hanyar yiwa jihar Tibet gyare-gyare bisa tafarkin demokuradiyya.

  • Kamfanin Yutong Ya Kaddamar Da Motocin Bas Na Farko Masu Amfani Da Wutar Lantarki A Najeriya

Wasu alkaluma sun shaida irin ci gaban da aikin tabbatar da kare hakkin dan Adam ya haifar a jihar, inda yawan GDPn jihar ta Tibet a shekarar 2022, ya karu har sau 346.8, idan aka kwatanta da na shekara ta 1951.

Sa’annan matsakaicin yawan shekarun al’ummar jihar ya karu daga 35.5 a farkon lokacin da aka ‘yantar da jihar, har zuwa 72.19 a halin yanzu. Kana, kafin Tibet ta samu ‘yanci, yawan mutanen jihar da ba su taba shiga makaranta ba ya zarce kaso 95 bisa dari, amma yanzu, an kusan kawar da irin wannan matsala, har ma an kafa wani tsarin samar da ilimi ba tare da karbar kudi ba, na tsawon shekaru 15.

Tibet na kara samun ci gaba, amma akwai wasu ‘yan siyasar kasashen yammacin duniya, wadanda har yanzu suka yi biris da matukar kokarin da gwammatin kasar Sin ta yi na kyautata rayuwar al’ummar jihar, da rura wutar rikici kan batun da ya shafi hakkin dan Adam.

LABARAI MASU NASABA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Babban dalilin da ya janyo ci gaban Tibet, shi ne ci gaban da duk kasar Sin ta samu. A halin yanzu, ana kokarin zamanantar da duk kasar, kuma Tibet tana nan cikin sabon mafari. Idan za’a iya hada ci gaban Tibet da ci gaban duk kasa tare, hakkin dan Adam a jihar zai kara tabbata, kana, al’ummar jihar za su kara jin dadin rayuwa. Babu tantama, za’a karyata jita-jitar dake yunkurin shafawa jihar Tibet bakin fenti. (Murtala Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal
Daga Birnin Sin

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025
Daga Birnin Sin

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
Next Post
Taron G7 Ya bar Jaki Yana dukan Teki

Taron G7 Ya bar Jaki Yana dukan Teki

LABARAI MASU NASABA

Tibet

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

October 10, 2025
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

October 10, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.