• English
  • Business News
Monday, August 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Shayin Sinamon Mai Kyau Da Inganci

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
in Girke-Girke
0
Hadin Shayin Sinamon Mai Kyau Da Inganci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu  karatu barkammu da sake saduwa da ku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Girki Adon Mata.

Da fatan mun yi Sallah lafiya Allah ya maimaita mana amin.

  • Sabanin Da Ake Samu Wajen Zaben Girki Tsakanin Ma’aurata
  • Tsadar ‘Yan Tsaki Da Abincinsu Na Neman Tilasta  Dakatar Da Sana’ar

Ga Abubuwan da za ki bukata wajen hada wannan shayi;

Sinamon, kaninfari, Citta, Suga, Tukunya.

Da farko za ki samu Sinamon dinki, ki gyara shi idan manya ne za ki iya dan kakkarya shi ya dawo kanana sannan idan yana da datti za ki iya dan kankare shi sama-sama, idan za ki hada shi za ki wanke shi, sannan ki zuba shi a tukunya, sai ki zuba kanunfari da citta, cittar busasshiya ake amfani da ita ba danya ba sai ki zuba su gaba daya.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ake Faten Acca

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

Sannan ki sa ruwa dai-dai yadda kike so sai ki dora shi a wuta ya tafasa sosai za ki ga ya koma kalar ruwan kasa haka shi ne ya dahu sai ki zuba a kofi ki sa suga.

Habba uwargida! Gaskiya yana da dadi so sai ga kamshi kuma yana gyara jiki sai kin ga yadda maigida zai yi santi tare da yara musamman ma yanzu da dan sanyin damuna zai yi dadi sosai, sannan kuma yana maganin sanyi sosai kuwa, sai ki zuba sauran a flas idan kuna bukata an jima idan ruwan shayin ya kare kar ki zubar shi za ki iya yi kamar sau biyu zuwa uku kafin ya salamce.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GirkiHsayin Sinamon
ShareTweetSendShare
Previous Post

Fasahar Sadarwa Ta GPRS (2)

Next Post

Sana’ar Jigilar Kaya (Logistics)

Related

Yadda Ake Faten Acca
Girke-Girke

Yadda Ake Faten Acca

1 week ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

3 weeks ago
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)
Girke-Girke

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

1 month ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

2 months ago
Yadda Za Ki Hada Funkasonki
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

2 months ago
Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

2 months ago
Next Post
Sana’ar Jigilar Kaya (Logistics)

Sana'ar Jigilar Kaya (Logistics)

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

August 4, 2025
Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

August 4, 2025
Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

August 4, 2025
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyukan Zamfara

August 4, 2025
Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.